Kalli Bidiyon: Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya sakawa wanda zai gajeshi, Sanata Wadada sunan Muje Maha
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda zai gajeshi.
Saidai abinda yafi daukar hankali shine Gwamna Abdullahi ya bayyana sanata Wadada da cewa, Muje Maha ne.
Hakan yasa wasu ke fassara cewa watau kawai rakumi da akalane kenan.
https://twitter.com/i/status/2044820406792532044








