Sunday, February 8
Shadow
Kalli Bidiyon Yanda Aminu Waziri Tambuwal yaki zama akan kujera saboda a bayan kujerar akwai tutar jam’iyyar APC

Kalli Bidiyon Yanda Aminu Waziri Tambuwal yaki zama akan kujera saboda a bayan kujerar akwai tutar jam’iyyar APC

Duk Labarai
A wani Bidiyo da ya dauki hankula sosai, an ga Tsohon Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal da Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje. Ganduje ya rika cewa Tambuwal ya ya zauna akan kujera, amma Tambuwal yaki zama saboda tutar jam'iyyar APC dake bayan kujerar. Saidai daga baya ya zauna. https://twitter.com/i/status/2020408056673366362
Rade-Radin: Tsige Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani

Rade-Radin: Tsige Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani

Duk Labarai
A yayin da ake rade-radin tsige mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani inda tace ba gaskiya gane. Tun bayan komawar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf jam'iyyar APC ne dai ake ta tunanin yaya zata kaya tsakanin gwamnan da mataimakinsa wanda ya zabi ya ci gaba da zama a NNPP. Kwamishinan yada labarai na jihar Kano yayi kira ga mataimakin gwamnan da ko dai ya koma jam'iyyar APC ko ya sauka daga mukaminsa.
Kalli Bidiyon: Muna ciyar da Masu laifi Akan Naira 780 kowace rana, hakanan muna ciyar da karnukan aiki akan Naira 800 a kowace rana>>Inji Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya

Kalli Bidiyon: Muna ciyar da Masu laifi Akan Naira 780 kowace rana, hakanan muna ciyar da karnukan aiki akan Naira 800 a kowace rana>>Inji Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya

Duk Labarai
Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya, Nigerian Prison Service tace tana ciyar da kowane me laifi akan Naira 780 a kowace rana. Sannan tana ciyar da karnuka akan Naira 800 a kowace rana. Shugaban hukumar ne ya bayana haka yayin da yake gabatar da kasafin kudin hukumar na shekara a gaban majalisar tarayya. Sanata Adams Oshiomhole wanda shine ya jagoranci zaman ya kalubalanci cewa, ta yaya za'a rika ciyar da karnuka fiye da mutane? https://twitter.com/i/status/2020194107231027446
Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Duk Labarai
Fasto Ayodele ya bayyana cewa, an masa wahayin akwai wani yunkurin juyin Mulki da za'a sake yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana cewa a wannan karin akwai wata kasa ma da zata goyi bayan yunkurin juyin mulkin. A cewarsa, DSS ne kawai zasu iya dakile wannan jhuyin mulkin. https://twitter.com/i/status/2019535852641354125