Sunday, July 19
Shadow
Kalli Bidiyon: Nusee Baby ta sake sakin Bidiyon badala bayan kamen da Hisbah suka mata, inda tace babu wanda ke shirya wani sai Allah

Kalli Bidiyon: Nusee Baby ta sake sakin Bidiyon badala bayan kamen da Hisbah suka mata, inda tace babu wanda ke shirya wani sai Allah

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Nusee Baby daga jihar Sokoto ta sake sakin wani Bidiyo tana rawa irin wacce bata dace ba. Ta yi hakan ne bayan da Hukumar Hisbah a jihar Sokoto ta sakota bayan kamun data mata saboda irin wadannan abubuwan. Nusee ta bayyana cewa, babu wanda ke shirya wani sai Allah. Tace ita kamen da Hisbah suka mata ma taimakonta yayi saboda wanda bai santa ba a yanzu ya santa. https://www.tiktok.com/@d.gumama/video/7663560484544613650?_r=1&_t=ZS-989oaKAcRyn
Kalli Bidiyon: Yanda wannan matashin ya bayar da labarin wata mata data masa fhqde

Kalli Bidiyon: Yanda wannan matashin ya bayar da labarin wata mata data masa fhqde

Duk Labarai
Wannan matashin wanda ya bayyana kansa da cewa, masoyin maryam Yahya ne yace a dalilin Maryam din wata mata ta masa fhqde. Yace ya tuna da wannan lamarine sabida ganin Maryam Yahya na bikin murnar zagayowar ranar Haihuwarta. Yace matar ta masa magana ne tace masa ita tana kusa da Maryam Yahya kuma zata iya hadashi da ita. Yace suka yi mahada suka hadu da matar. Gadai cikakken labarin daga bakinsa. https://www.tiktok.com/@el_shanawa/video/7663631147057909000?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7663631147057909000&source=h5_m&timestamp=1784443243&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&am...
Kalli Bidiyon: An kama wannan kazar a Kano biza zarginta da laifin Naira dubu 30 a Kano

Kalli Bidiyon: An kama wannan kazar a Kano biza zarginta da laifin Naira dubu 30 a Kano

Duk Labarai
Rahotanni daga garin Garun Malam na jihar Kano sun bayyana cewa, an kama wannan kazar saboda cinye wani iri na dubu 30. Me irinne ya kama kazar ya kaiwa hukumomin tsaro. Bayan da ya kaita an tsareta na tsawon kwana daya kamin a gano me kazar. Bayan da aka gano me kazar an tsareshi inda aka ce ya biya kudin irin watau dubu 30 da kazarsa ta cinye. https://www.tiktok.com/@fahadkabirmaitata/video/7663662665386036500?_r=1&_t=ZS-988i1YDjHYi
Kalli Bidiyon: Yanda Wata matashiya daga Arewa ta yiwa Dansanda tatas bayan da suka tare motarsu a hanya suna musu maganar da bata dace ba

Kalli Bidiyon: Yanda Wata matashiya daga Arewa ta yiwa Dansanda tatas bayan da suka tare motarsu a hanya suna musu maganar da bata dace ba

Duk Labarai
Wannan wata matashiya ce data dauki hankula sosai saboda yanda tawa wani dansanda Tattas bayan da yake gaya mata kalaman da basu dace ba. An ji matashiyar tana cewa sojan ya tabata ya gani. Da yawa sun jinjina mata inda aka bayyana cewa ta yi namijin kokari . https://twitter.com/i/status/2077798829340979273 https://www.tiktok.com/@muhammad.chairman4/video/7662854726899289352?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7662854726899289352&source=h5_m&timestamp=1784372998&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_mediu...