Sunday, February 15
Shadow
Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Duk Labarai
Wani Dan Tiktok me suna Abba Dantata ya bayyana farin cikinsa da iftila'in da ya fadawa 'yan kasuwar Singa. Ya bayyana cewa, yana musu Allah Qara. Yace dalilinsa shine 'yan kasuwar suna boye kayan abinci yayin da mutane ke cikin bukata. Hakanan ya zargi 'yan kasuwar da cewa basa taimako kuma basa fitar da zakka. Danna nan dan kallon Bidiyonsa
Bidiyon Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi da ya nuna Qirjintq ya dauki hankula sosai

Bidiyon Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi da ya nuna Qirjintq ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi ta wallafa wani Bidiyon ta a shafinta na Tiktok inda aka ga ta rufe Qirjintq Saidai duk da rufewar da tayi, wasu sun hango Qirjin nata kamin ta rufe inda suka dauki Screenshot. https://www.tiktok.com/@realfaridaabdullahi/video/7606319908066053394?_r=1&_t=ZS-93wbsLneQEK Wani yace mata ko babu kaya zata yi yawo ba zata birgeshi ba. Saidai ta mayar masa da martanin cewa babansa da ya ganta har yanzu bai dawo hayyacinsa ba.
Kalli Bidiyon: Naja’atu ta yi daidai data kira Pantami da maqaryaci saboda mawaryacinne>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Naja’atu ta yi daidai data kira Pantami da maqaryaci saboda mawaryacinne>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malamin dake fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano, ya jinjinawa Naja'atu kan kiran da tawa Farfesa Isa Ali Pantami da Maqaryaci. Dr. Hussain yace Naja'atu ba ta yi qarya ba inda yace dalikin hakama shima zai rika kiranta da mama Naja'atu. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7606417597503917330?_r=1&_t=ZS-93vU2BGIevI
Da Duminsa: Sojojin kasar Amurka sun shigo Arewa, an bayyana jihar da suka sauka

Da Duminsa: Sojojin kasar Amurka sun shigo Arewa, an bayyana jihar da suka sauka

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewq sojojin Amurka sun shigo Arewa. Sojojin dai kwararru ne wanda zasu baiwa sojojin Najeriya horo akan dabarun Yaqi. Rahotanni sun ce sojojin sun kai su 200 kuma sun saukane a jihar Borno. Duka hukumomin Najeriya dana kasar Amurka aun tabbatar da wannan labarin. Rahoton yace jirgin sojojin Amurka ya sauka a Maiduguri da daren ranar Alhamis, hakanan ranar Juma'a an kuma ga wasu jiragen guda 3 suna sauke kaya a Maiduguri. Zuwa yanzu dai sojojin Amurkar 100 ne suka iso Najeriya inda ake tsammanin sauran zasu zo nan gaba.
Kalli Bidiyon: Kashewa Iyalina Kudi yanzu na fara>>Inji Ahmad wanda ya kashe Naira Biliyan 1.5 ya hadawa ‘ya’yansa bikin Birthday a Kano

Kalli Bidiyon: Kashewa Iyalina Kudi yanzu na fara>>Inji Ahmad wanda ya kashe Naira Biliyan 1.5 ya hadawa ‘ya’yansa bikin Birthday a Kano

Duk Labarai
Ahmad wanda ya kashe makudan kudade wajan hadawa 'ya'yansa Bikin Birthday a Kano ya kawo Davido ya bayyana cewa kashewa Iyalinsa kudi yanzu ya fara. Ya bayyana cewa akwai mutane 100 da yakw shirin kaiwa Umrah a Azumin bana. Kuma yace surutun mutane be dameshi ba. https://www.tiktok.com/@our.lives/video/7606620274313792785?_r=1&_t=ZS-93uXYTebUzQ
Kalli Bidiyon: Duk da Hajiya Naja’atu ta cewa, Sheikh Pantami Maqaryaci amma Wallahi tafi malamai da yawa daraja a Idon Pantami>>Inji Dr. Hussain

Kalli Bidiyon: Duk da Hajiya Naja’atu ta cewa, Sheikh Pantami Maqaryaci amma Wallahi tafi malamai da yawa daraja a Idon Pantami>>Inji Dr. Hussain

Duk Labarai
Dr. Hussain Kano, dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya bayyana cewa, duk da zagin da Naja'atu tawa farfesa Isa Ali Pantami inda ta kirashi da maqaryaci, tafi malamai da yawa daraja a idonsa. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa inda yake cewa da yanzu Naja'atu zata dawo tafiyar Pantami da gudu zai karbeta https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7606626853901651207?_r=1&_t=ZS-93uUz0CEfWT
Bafa ka fi karfin doka ba>>Gwamnatin Tarayya ta gayawa El-Rufai

Bafa ka fi karfin doka ba>>Gwamnatin Tarayya ta gayawa El-Rufai

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta bayyanawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai cewa, bai fi karfin doka ba. Hakan ya fito ne daga bakin me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ta shafinsa na X inda yake martani kan kalaman El-Rufai na cewa, yana sauraren wayar da me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ke yi. ElRufai ya bayyana hakanne a hirar da aka yi dashi a Arise TV inda ya zargi Malam Nuhu Ribadu da bayar da umarnin a kamashi ta hanyar kiran waya ya bayar da umarni. ElRufai ya bugi kirjin cewa, suma suna sauraron hirarrakin wayar gwamnati. Onanuga yace hakan ba karamin laifi bane kuma ya kamata a binciki El-Rufai da 'yan koronsa, idan wannan ikirari nasa ya zama gaskiya a hukuntashi. https://twitter.com/i/status/202242392757...