Sunday, March 8
Shadow
Kalli Bidiyon: A karshe dai Babiana ta fitar da sautin Murya inda Sadiya Haruna ke ce mata Rarara ya biya bukatarsa da ita kamin ya bata kyautar mota

Kalli Bidiyon: A karshe dai Babiana ta fitar da sautin Murya inda Sadiya Haruna ke ce mata Rarara ya biya bukatarsa da ita kamin ya bata kyautar mota

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Babiana da suke fada da tsohuwar abokiyarta,Sadiya Haruna tace. Sadiya Haruna ta taba gaya mata cewa, Motar da Rarara ya bata kyauta ta dan Allah ya bata ba Tace ya biya bukatarsa da itane kamin ya bata Babiana tace tana da sautin Muryar da Sadiya Haruna ta gaya mata wannan magana, dan haka a yanzu ta fitar dashi. https://www.tiktok.com/@mairoo46/video/7614818547780291860?_r=1&_t=ZS-94WsUfoiXDt
Kalli Bidiyon: Yanda wani makwabcin ya shiga har cikin coci ya kashe Janaretan da ake amfani dashi saboda hayaniya ta dameshi

Kalli Bidiyon: Yanda wani makwabcin ya shiga har cikin coci ya kashe Janaretan da ake amfani dashi saboda hayaniya ta dameshi

Duk Labarai
Wannan wanine da ya shiga cikin coci ya kashe janaretan da ake Amfani dashi a cocin saboda hayaniya ta dameshi. Rahotanni sun ce makwabcin cocinne kuma hayaniya ta dameshi shine ya tashi ya je ya kashe janaretan da suke amfani dashi a cocin. Daga baya an ga yanda haniya ta kaure a tsakaninsu. https://twitter.com/i/status/2030286930911305903
Kalli Bidiyon: Kin taba gaya min, Rarara ba dan Allah ya baki mota ba, saboda yana biyan bukatarsa dakene>>Babiana ta gayawa Sadiya Haruna

Kalli Bidiyon: Kin taba gaya min, Rarara ba dan Allah ya baki mota ba, saboda yana biyan bukatarsa dakene>>Babiana ta gayawa Sadiya Haruna

Duk Labarai
A ci gaba da fadan da ake yi tsakanin Sadiya Haruna da Babiana da Hafsat baby. Babiana ta fitar da sabuwar magana wadda Tace Sadiya Haruna ta taba gaya mata. Tace kuma ta yi recording maganar. Babiana tace Sadiya Haruna ta taba gaya mata cewa, Sun yi soyayya da Rarara kuma ba dan Allah ya bata motar da ya bata ba, ya bata ne dan yana biyan bukatarsa da ita. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7614663679912561927?_r=1&_t=ZS-94Vo5mmQF5V Shahararren me fadakarwa a Tiktok, Dr. Hussain Kano yayi Allah wadai da hakan.
Kalli Bidiyon: Na ware wadannan kudade zan raba a yiwa Sheikh Salihu Zaria Addu’ar Allah ya tsareshi>>Inji Murja Kunya

Kalli Bidiyon: Na ware wadannan kudade zan raba a yiwa Sheikh Salihu Zaria Addu’ar Allah ya tsareshi>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa ta ware wadannan kudaden zata raba dan a yiwa, Sheikh Salihu Zaria Addu'ar Allah ya tsareshi. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace ita dama tun da taga mutane nata son malam tasan akwai wani abu da zai biyo baya. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7614192460834573589?_r=1&_t=ZS-94VmM6R05lg
Kalli Bidiyon: Abale ya mayarwa da Aminu J Town Martanin sukar da ya masa kan karbar Shinkafar tallafi da Nuhu Abdullahi ya raba

Kalli Bidiyon: Abale ya mayarwa da Aminu J Town Martanin sukar da ya masa kan karbar Shinkafar tallafi da Nuhu Abdullahi ya raba

Duk Labarai
Abale ya mayarwa da Aminu J. Town Martani kan sukar da ya masa saboda karbar shinkafar tallafi ta Nuhu Abdullahi da Naira dubu 50. Aminu J. Town ya bayyana a cikin Bidiyonsa cewa Abale yafi karfin shinkafar kuma karbar da ya je yi zai zubar masa da kima a idon Duniya. https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7613836155741621512?_r=1&_t=ZS-94VlN347pYX Saidai Abale cikin fushi hadda zagi ya cewa, Aminu J. Town ya kiyayeshi idan ba haka ba zasu hada kafar wando daya. Yace yaransa ne aka hana shiga wajan karbar shinkafar shiyasa ya je dan a kyalesu. Abale yace yana da kyamis wanda da kudinsa ya budeshi babu bashi hakanan kuma shima ya raba shinkafar. https://www.tiktok.com/@daddyhikimaofficial/video/7614581959079234836?_r=1&_t=ZS-94VkbQToOUj
Kalli Bidiyon: Ya fasa aurenta saboda ya gano tana da ‘ya’ya biyu bata gaya masa ba

Kalli Bidiyon: Ya fasa aurenta saboda ya gano tana da ‘ya’ya biyu bata gaya masa ba

Duk Labarai
Wannan wani angone da ya fasa auren matar da zai aura saboda ashe tana da yara biyu bata gaya masa ba. Wata kawarta ce ta lallaba ta gayawa angon yayin da ake shirin biki. Nan take kuwa angon ya tayar da bori yace ya fasa, saboda takaicin kudin da ya kashe, ya dora hannuwa a kai yana ta kuka. An ga yanda ake ta bashi haquri https://twitter.com/i/status/2030314279803433320