Wednesday, March 4
Shadow
Kalli Bidiyon Yanda wata mata ta ta baiwa Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Muhammad Ayaba a wajan taro

Kalli Bidiyon Yanda wata mata ta ta baiwa Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Muhammad Ayaba a wajan taro

Duk Labarai
An ga wata mata ta baiwa Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad Kayan Marmari a wajan taro kuma ya karba. A Bidiyon wanda ya yadu sosai an ga gwamnan ya bare ayabar zai ci. https://www.tiktok.com/@dangovernor_01/video/7612233537030327560?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7612233537030327560&source=h5_m&timestamp=1772645134&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=e311d473-b628-4e37-a26f-b98a53f53adf&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&...
Da Duminsa: Bayan da Kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa’azi, ya canja masallaci inda yaci gaba da wa’azinsa

Da Duminsa: Bayan da Kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa’azi, ya canja masallaci inda yaci gaba da wa’azinsa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, bayan da kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa'azi, ya canja masallaci inda ya ci gaba da wa'azinsa. An ga Sheikh Alkali Zaria yana martani me zafi inda yace duk jihar da aka hana wa'azi a cikinta, Allah ya tsine mata da mutanen cikinta. Kalli Bidiyon a kasa: https://www.tiktok.com/@saleemyusufmuhammadsambo/video/7613298045832154376?_r=1&_t=ZS-94PYcUDVJo1
Kalli Bidiyon: Yanda sojoji suka je daukar Fansa kan ‘yansanda da suka kama dan uwansu a baya suka cire masa hula a ofishinsu

Kalli Bidiyon: Yanda sojoji suka je daukar Fansa kan ‘yansanda da suka kama dan uwansu a baya suka cire masa hula a ofishinsu

Duk Labarai
A kwanakin bayane dai Bidiyo ya watsu sosai inda aka ga wani soja a ofishin 'yansanda 'yansandan na masa fada sun cire masa hula sun kamashi. A wani sabon Bidiyon da ya bayyana, wani soja yayi ikirarin sun je sun dauki fansa akan 'yansandan da sukawa abokin aikinsu wancan abin. https://www.tiktok.com/@auta_ali_soja_17/video/7611477994481143060?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7611477994481143060&source=h5_m&timestamp=1772635072&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993...
Allah Sarki: Kalli Bidiyon wa’azin da ya saka aka dakatar da Sheikh Alkali Zaria

Allah Sarki: Kalli Bidiyon wa’azin da ya saka aka dakatar da Sheikh Alkali Zaria

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria saboda wani wa'azi da yayi. Ga wasu daga cikin dalilan da suka sa aka dakata dashi kamar haka; TIRƘASHI: Ga Dalilin Dakatarwar Sheikh Alƙali Zaria Daga Gudanar Da Tafsirin Ramadan A Damaturu Daga Shafin JIBWIS Jos, Reshen Damaturu Dakatarwar ta samo asali ne daga wasu jawabai da Sheikh ɗin ya yi a lokuta daban-daban kamar haka: Khutba da nasiha da ya gabatar a Hedkwatar ‘Yan Sanda ta Jihar Yobe a ranar Juma’ar da ta gabata. Nasiha da ya yi da asuba a Masallacin Alimarami, ranar Asabar. Tafsirin da ya yi da daddare a Masallacin Mokas ranar Juma’a, inda aka ce ya bayyana wasu kalamai sanye da kayan agaji. Wadannan abubuwa, a cewar majalisar, sun shafi jama’a da dama ciki har da jami’an tsaro...
Wata Sabuwa: Wallahi akwai aya a Qur’ani wadda idan barawo na binka a mota ka karantata, man fetur din dake cikin motarsa zai dawo motarka, motar barawon ta tsaya>>Inji Wannan malamin daya fito daga yankin Yarbawa

Wata Sabuwa: Wallahi akwai aya a Qur’ani wadda idan barawo na binka a mota ka karantata, man fetur din dake cikin motarsa zai dawo motarka, motar barawon ta tsaya>>Inji Wannan malamin daya fito daga yankin Yarbawa

Duk Labarai
Wannan malamin daga yankin Yarbawa ya dauki hankula bayan ikirarin da yayi. Yace wai akwai wata aya a Qur'ani wadda idan kana cikin mota barayi na binka a baya, idan ka karantata man fetur din dake cikin motar barayin zai dawo cikin motarka. Yace shi ya gwada. https://twitter.com/i/status/2029094224193327345
Kalli Bidiyon: Ganin dan fafutukar neman kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa yanawa APC yakin neman zabe ya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Ganin dan fafutukar neman kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa yanawa APC yakin neman zabe ya dauki hankula

Duk Labarai
An ga Sunday Igboho, dan fafutukar kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa da yayi kaurin suna a shekarun baya yanawa jam'iyyar APC yakin neman zabe. A lokacin Mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Sunday Igboho tserewa yayi daga Najeriya saboda ana shirin kamashi da ake Amma yanzu ya dawo ya shiga cikin 'yan siyasa na APC. https://twitter.com/i/status/2028925681162174958 Musamman Inyamurai na ta suka suna cewa me zai sa a bar Sunday Igboho na yawo yayin da aka tsare Nnamdi Kanu.
Masu zagin Janar TY Danjuma cewa bai son Musulmi dana fito takarar gwamna a jihar Zamfara ya bani kyautar dala $500,000 saboda idan na ci zabe in magance matsalar tsaro>>Sanata Dansadau

Masu zagin Janar TY Danjuma cewa bai son Musulmi dana fito takarar gwamna a jihar Zamfara ya bani kyautar dala $500,000 saboda idan na ci zabe in magance matsalar tsaro>>Sanata Dansadau

Duk Labarai
Sanata Saidu Muhammad Dansadau ya bayyana cewa, ba gaskiya bane zagin da akewa Janar TY Danjuma cewa bai son Musulmi. Ya bayyana hakane a wajan wa'azin da yake a masallacin Apo Legislative Quarters. Yace da yake sun yi Sanata tare da matar TY. Danjuma, ta rika bashi labarin cewa da zai samu gwamnan Zamfara da an magance matsalar tsaro. Yace da ya fito takara sai matar TY Danjuma ta gaya masa cewa ga wanda yake bashi labari. Yace Janar TY Danjuma ya aika masa Tallafin dala $500,000. https://www.tiktok.com/@nassmosque1/video/7612717779065523477?_r=1&_t=ZS-94PD7DWkrT7
Hukumar DSS ta kama jami’anta saboda zargin karbar cin hanci a hannun Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Hukumar DSS ta kama jami’anta saboda zargin karbar cin hanci a hannun Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar DSS ta kama jami'anta bisa zargin sun karbi cin hanci a hannun malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Hukumar tace jami'an nata sun karbi cin hancinne inda suka kyale Malam Nasiru suka ki kamashi a filin jirgi yayin da ya dawo Najeriya a kwanakin baya. A wancan lokacin dai an ga yanda mutane suka taru suka hana kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.