Kalli Bidiyon: Wallahi Wanda suka Kawo Davido Kano basu Birgeni ba, da dai Limamin Harami suka kawo da shine zasu Burge>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta bayyana cewa, wadanda suka kawo mawakin Kudu, Davido dan bikin Birthday na 'ya'yansu a Kano basu Burgeba.
Tace asalima sai Alhakine suka dauka dan Allah yayi fushi dasu.
Ta kara da cewa, da limamin makka suka kawo da shine zasu burge mutane.
https://www.tiktok.com/@backup_rashida_mai_saa/video/7604805651402935573?_r=1&_t=ZS-93mapvDvXaj








