Wednesday, February 11
Shadow
Da Duminsa: Kasar Amurka na shirin saka Kwankwaso cikin mutanen da zata hana Visa da shiga kasarta

Da Duminsa: Kasar Amurka na shirin saka Kwankwaso cikin mutanen da zata hana Visa da shiga kasarta

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Amurka na shirin hana tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso Visa ta shiga kasarta da kuma kwace kadarorin sa dake kasar. Hakan na kunshene cikin wata kudirin doka da wasu 'yan majalisun kasar su 5 suka gabatar inda suke neman a saka wa wasu 'yan Najeriya dake dakile 'yancin addini takunkumin shiga kasar Amurka. Daga cikin wanda ake zargi ake kuma shirin kakabawa wannan takunkumi akwai kungiyar Miyetti Allah da sauransu.
Kalli Bidiyon: Allah Ma Yace Tara Iyali da yawa Talauci be>>Inji Sheikh Ibrahim Maqari

Kalli Bidiyon: Allah Ma Yace Tara Iyali da yawa Talauci be>>Inji Sheikh Ibrahim Maqari

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Farfesa Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, Allah ma yace tara Iyali da yawa Talauci ne. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kafafen sada zumunta. Danna Nan dan Kallon Bidiyon https://www.tiktok.com/@realdanshawaijby001/video/7604620958762011924?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7604620958762011924&source=h5_m&timestamp=1770800234&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=50bfc947-8667-4760-bae2-d4f...
Allah Sarki: Kotu ta tasa keyar Malam Dr. Jamil, Magajin Marigayi Dr. Idris Dutsen Tanshi zuwa gidan gyaran hali

Allah Sarki: Kotu ta tasa keyar Malam Dr. Jamil, Magajin Marigayi Dr. Idris Dutsen Tanshi zuwa gidan gyaran hali

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kotu ta tasa keyar Malam Dr. Jamil zuwa gidan yari. Babu dai dalilin kamashi zuwa yanzu amma malamai abokansa da yawa sun fito sun tabbatar da kamen. Wasu sun bayyana cewa, suna Allah wadai da kamen inda wasu ke cewa an kamashi ba bisa adalci ba. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7605276380623817992?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7605276380623817992&source=h5_m&timestamp=1770798548&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=756874029123204072...
Kalli Bidiyon: Masu gani har hanji sunce Safara’u Kwana Casa’in bata saka Rigar Nòwnòw ba a wannan Bidiyon

Kalli Bidiyon: Masu gani har hanji sunce Safara’u Kwana Casa’in bata saka Rigar Nòwnòw ba a wannan Bidiyon

Duk Labarai
Wannan Bidiyon na Tauraruwar fina-finan Hausa, kuma mawakiya, Safara'u Kwana casa'in ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda wasu ke cewa sun hango bata saka rigar nono ba. Bidiyon dai ya dauki hankula inda akai ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai. https://www.tiktok.com/@safiyya_yusuf/video/7604934639957921044?_r=1&_t=ZS-93pJWBjKbHE
Kalli Bidiyon: Allah baya son wannan Mutumin na Kano da ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din ‘ya’yansa shiyasa ya bashi irin wadannan kudin>>Inji Malam

Kalli Bidiyon: Allah baya son wannan Mutumin na Kano da ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din ‘ya’yansa shiyasa ya bashi irin wadannan kudin>>Inji Malam

Duk Labarai
Wannan malamin ya bayyana cewa, Allah ba ya son mutuminnan da ya kashe Naira Biliyan 1.5 akan Birthday din 'ya'yansa a Kano. Yace shiyasa ya bashi wadannan kudaden. Malamin ya kara da cewa, dama yana daya daga cikin hanyar da Allah yake azabtar da wadanda suka samu kudi ba ta hanyar halal ba ya hanasu kashe kudin ta hanyar data dace. https://www.tiktok.com/@najaatu_sunnah1/video/7605358090166275336?_r=1&_t=ZS-93pGWCtjI5A
Kalli Bidiyon: Wanda aka gani ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din ‘ya’yansa ya taba cewa yana sona na ki akincewa>>Inji Wannan

Kalli Bidiyon: Wanda aka gani ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din ‘ya’yansa ya taba cewa yana sona na ki akincewa>>Inji Wannan

Duk Labarai
Wannan matar ta bayyana cewa mutumin da aka gani ya kashewa 'ya'yansa Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din su, ya taba nemanta da soyayya ta ki kulashi Tace ashe arziki ne yake binta ta kawar da kai. https://www.tiktok.com/@notyourregularkindagurl/video/7605178103123414293?_r=1&_t=ZS-93oeDZ1ofKq