Sunday, March 29
Shadow
Dole kowa ya gayawa Gwamnati yawan kudaden da yake samu kuma ya biya haraji nan da 31 Maris

Dole kowa ya gayawa Gwamnati yawan kudaden da yake samu kuma ya biya haraji nan da 31 Maris

Duk Labarai
Tarar Naira dubu Dari(100,000) ce duk wanda bai gayawa Gwamnati yawan kudin da yake samu ba sannan ya biya haraji nan da ranar 31 ga watan Maris zai biya. Dokar tace kamin nan da ranar 31 ga watan Maris dolene kowane dan Najeriya ya gayawa Gwamnati yawan kudaden da yake samu sannan ya biya Haraji. Hakanan dokar tace duk wanda bai yi hakan ba za'a ci shi tarar Naira dubu dari(100,000) sannan za'a ci gaba da cinsa tarar Naira dubu hamsin(50,000) kowane wata da yaki fadawa Gwamnati yawan kudaden da yake samu kuma yaki biyan Haraji Yanda mutum zai gayawa Gwamnati yawan kudaden da yake samu shine: Ka samu Lambar biyan Haraji da ake cewa TIN. Ka Shiga E tax portal na jiharka. Saika cie duka bayanan da ake da bukata.
Kalli Bidiyon yanda aka bugawa mutanen da suka je babban taron jam’iyyar APC a Abuja Hayaki me sa hawaye

Kalli Bidiyon yanda aka bugawa mutanen da suka je babban taron jam’iyyar APC a Abuja Hayaki me sa hawaye

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta bayan da aka ga wanda suka je taron jam'iyyar APC na kasa a Abuja an buga musu barkonon Tsohuwa. Da yawa dai sun rika musu Allah ya kara. https://www.tiktok.com/@italoo.jesus.1111/video/7622266775413083399?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7622266775413083399&source=h5_m&timestamp=1774707469&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=f9b38912-d2ce-4aea-a5b2-69b91dd57ffc&share_app_id=123...
Ban yi zaman banza ba a hannun ICPC, Kullun Azumi nike sannan na sauke Qur’ani>>Inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Ban yi zaman banza ba a hannun ICPC, Kullun Azumi nike sannan na sauke Qur’ani>>Inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, wani na hannun damar malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana irin zaman da yayi a hannun ICPC bayan da suka kamashi. Ya bayyana cewa malam har zuwa jiya da aka sakeshi azumi ya rika yi a hannun ICPC. Kuma ya sauke Qur'ani hakanan ya karanta litattafai da dama kuma ya rubuta wasu. A jiyane dai ICPC suka bayar da Belin shi bayan rasuwar mahaifiyarsa.
Kalli Bidiyon: Ya halatta idan mutun ya je neman Aure ya ga ko ina a jikin matar da zai aura amma banda gabanta>>Inji Asadussunnah

Kalli Bidiyon: Ya halatta idan mutun ya je neman Aure ya ga ko ina a jikin matar da zai aura amma banda gabanta>>Inji Asadussunnah

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Malam Musa Asadussunnah ya bayyana cewa akwai fatawoyi akan guraren da ya kamata mutum ya kalla a jikin matar da zai aura. Yace wata fatawar tace idan mutum ya je wajan matar da zai aura ta saka Hijabi, da Niqabi da safar hannu data kafa. Yace wata fatawar kuma tace zai iya ganin ko ina in banda gaban matar. Danna nan dan kallon Bidiyon jawabin malam
Kalli Bidiyon: Yanda dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya wuce Ganduje yaki Gaisawa dashi, ya je ya gaisa da Abdulaziz Yari a wajan babban taron APC

Kalli Bidiyon: Yanda dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya wuce Ganduje yaki Gaisawa dashi, ya je ya gaisa da Abdulaziz Yari a wajan babban taron APC

Duk Labarai
Wannan Bidiyon na dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu inda ya wuce tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ki gaisawa dashi amma ya wuce ya je ya gaisa da Abdulaziz Yari ya dauki hankula. Bidiyon ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda ake ta tattaunawa akai. https://www.tiktok.com/@s_mane001/video/7622160780204657940?_r=1&_t=ZS-9548JGXDfjF&sp_source=7537614245375297080