Tuesday, March 10
Shadow
Kalli Bidiyon: Tsoho dake gadon Ajali ya karbi Musulunci kamin ya rasu

Kalli Bidiyon: Tsoho dake gadon Ajali ya karbi Musulunci kamin ya rasu

Duk Labarai
Wannan wani tsoho ne dake kan Gadon Ajali wanda ya karbi Musulunci kamin ya rasu. Bidiyon sa ya watsu sosai a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@alfaishmaelkamara/video/7614836939350478100?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7614836939350478100&source=h5_m&timestamp=1773096588&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=2981ec65-6faa-4768-a9e5-00e22b11e7ab&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b8727%2Cb2878&link_reflow_pop...
Abinda ke faruwa a Fim ya faru da gaske, yanda aka kaiwa wani Dattijo Budurwa ya aikata abinda bai dace ba ashe diyarsa ce

Abinda ke faruwa a Fim ya faru da gaske, yanda aka kaiwa wani Dattijo Budurwa ya aikata abinda bai dace ba ashe diyarsa ce

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Alpha Charles Borno ta bayyana cewa akwai wata kawarta da aka hadawa kawalci amma da ta je wajan sai taga ashe babanta ne. https://www.tiktok.com/@alphacharlesborno/video/7614182206214393095?_r=1&_t=ZS-94YYge7eWv3 Wannan na zuwane yayin da fadan cacar baki ya barke tsakanin Sadiya Haruna da Babiana.
Kalli Bidiyon: Wasu tsaffi da aka baiwa tallafin Ramadana na Gwamnati sun ce shugaba Tinubu ya zarce a 2027

Kalli Bidiyon: Wasu tsaffi da aka baiwa tallafin Ramadana na Gwamnati sun ce shugaba Tinubu ya zarce a 2027

Duk Labarai
A Wannan Bidiyon na wasu tsaffin mutane da aka baiwa tallafin abincin Azumi na Gwamnatin tarayya sun nuna farin cikinsu. An jisu suna cewa, shugaba Tinubu ya zarce a 2027. https://www.tiktok.com/@arewablog_/video/7614864704837881109?_r=1&_t=ZS-94YXTNIpIkj Saidai da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda suke cewa abinda aka baiwa tsaffin ba zai dade ba zai kare.
Kalli Bidiyon: Dan Marigayiya Tauraruwar  fina-finan Hausa, Saratu Gidado(Daso) ya bayyana inda ya karyata masu cewa bata taba haihuwa ba

Kalli Bidiyon: Dan Marigayiya Tauraruwar fina-finan Hausa, Saratu Gidado(Daso) ya bayyana inda ya karyata masu cewa bata taba haihuwa ba

Duk Labarai
Wani ya bayyana inda yace shine dan Marigayiya, Tauraruwar fina-finan Hausa, Saratu Gidado, Watau Daso. Yace masu cewa bata taba haihuwa ba, ba gaskiya bane. Yace shi danta ne. https://www.tiktok.com/@a_a_apparels/video/7614945217153731861?_r=1&_t=ZS-94YW5aZPeYD Kuma da yawa na cewa sun yi kama shi da ita.
A karshe dai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Hassana Muhammad wadda mahaifiyarta ta fito ta yi magana akan ba da izininta ta shiga fim ba ta fito tace ta daina fim

A karshe dai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Hassana Muhammad wadda mahaifiyarta ta fito ta yi magana akan ba da izininta ta shiga fim ba ta fito tace ta daina fim

Duk Labarai
Jaruma Hassana Muhammad wacce aka fi sani da Safiya a shirin Zabi Biyu ta sanar yanzu cewa ta bar film saboda jin maganar mahaifiyarta, amma za ku gan ta a Zabi biyu zango na biyu da kuma uku tunda ta sanya hannu a yarjejeniyar shirin kuma an gama aikin zango na biyu an kusa gama na uku. Sai kuma watakila wasu daidaikun shirye-shiryen da ta yi wanda bayan su ba za a sake ganin ta ba. Wane fata zaku yi mata? Daga Mutawakkil Gambo Doko
Da Duminsa: A karshe dai ICPC sun gano Gidaje na Biliyoyin Naira mallakin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kasar Egypt

Da Duminsa: A karshe dai ICPC sun gano Gidaje na Biliyoyin Naira mallakin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kasar Egypt

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, hukumar yaki da rashawa da cin hanci, ICPC sun gano wasu gidaje a masar Egypt da suke kyautata zaton na Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ne. Gidajen suna a manyan unguwani ne na babban birnin kasar watau Cairo. Rahotanni sun bayyana cewa darajar gidajen ta fara daga Naira Miliyan 700 ne zuwa sama da Naira Biliyan 5. Kafar Daily Nigerian ta bayyana cewa wata majiya daga hukumar ICPC ce ta bayyana mata hakan inda ta kara da cewa, suna kokarin ganin sun samu cikakken bayani da zai tabbatar musu cewa gidajen na malam Nasiru Ahmad El-Rufai ne. Saidai zuwa yanzu ICPC basu fitar da sanarwa kan hakan a hukumance ba.
Kalli Bidiyon Wani sabin yayi da ya fito tsakanin ‘yan matan Arewa: Idan Bamu samu mijin aure ba, zamu koma Qaruwanchy>>Inji Wadannan ‘yan matan

Kalli Bidiyon Wani sabin yayi da ya fito tsakanin ‘yan matan Arewa: Idan Bamu samu mijin aure ba, zamu koma Qaruwanchy>>Inji Wadannan ‘yan matan

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata sabuwar gasa ta fito a tsakanin 'yan matan Arewa inda suke bayyana cewa, idan basu samu mazan aure ba, zasu koma karuwanci. Gasar An faratane a Tiktok kuma tuni 'yan mata suka rika bayyana hakan a shafukansu Saidai da yawa na gaya musu cewa wannan ba fata me kyau bane suke yiwa kansu. https://www.tiktok.com/@meramu001/video/7614975011773811989?_r=1&_t=ZS-94XRPvpbLbV https://www.tiktok.com/@yhufoundme001/video/7614987037980101906?_r=1&_t=ZS-94XTS21LiVt