Sunday, August 2
Shadow
Kalli Bidiyon: Wata Tauraruwar fina-finan Hausa da mutane suka bata kudi ta kaisu Makka ta cinye kudin kuma tace duk abinda zasu yi su yi

Kalli Bidiyon: Wata Tauraruwar fina-finan Hausa da mutane suka bata kudi ta kaisu Makka ta cinye kudin kuma tace duk abinda zasu yi su yi

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Mutane sun baiwa Tauraruwar fina-finan Hausa kudi dan ta kaisu Ibada Makka. Saidai da lokaci ya jaa suka ji shiru sun nemi ba'asi. Amma wai tace musu su dauki duk matakin da zasu dauka. Saidai ba'a bayyana sunanta ba. https://www.tiktok.com/@fahadkabirmaitata/video/7669209866539404564?_r=1&_t=ZS-98XrqOv7EbE
Ali Nuhu ya ci gaba da koyar da Rawa inda wasu ke ganin ya girma da hakan

Ali Nuhu ya ci gaba da koyar da Rawa inda wasu ke ganin ya girma da hakan

Duk Labarai
A yayin da yake shirya sabon shirinsa, Tauraron fina-finan Hausa, Ali Nuhu ya ci gaba da koyar da Rawa da waka. Ian ga Ali Nuhu na koyawa A'isha Soba yanda zata yi rawa a wani Bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta inda ake ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai. Saidai mafiya yawa sun tafi akan cewa, Ya kamata ace Ali Nuhu ya girma da koya rawa. https://www.tiktok.com/@sheik_isa_alolo/video/7669206050314145045?_r=1&_t=ZS-98XeqfJDfmf
Kalli Bidiyon: Wani magidanci da aka kama yana zuwa shago yana cewa, yayi siyayya a bashi canja alhali karya yake

Kalli Bidiyon: Wani magidanci da aka kama yana zuwa shago yana cewa, yayi siyayya a bashi canja alhali karya yake

Duk Labarai
Wannan magidanci ne da aka kama da zamba cikin aminci. Ya bayyana cewa, yana shiga shagone bai yi siyayya ba sai yace a bashi canjin dari biyar. Wanda suka kamashi din dai sun bayyana cewa, ba zasu tabashi ba amma suna fatan Allah ya hadashi da daidai dashi in bai daina ba. https://www.tiktok.com/@poetmahmoud1/video/7668726501663132949?_r=1&_t=ZS-98WM014ANn8
Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya fito da kansa ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna

Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya fito da kansa ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya fito ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna. Adam ya bayyana a shafinsa na Instagram cewa, Sun gano suna da kwayoyin halitta iri daya shi da matarsa watau A.A shiyasa suka rabu. Saidai Adam A. Zango yace bayan wannan babu wata rashin jituwa a tsakaninsu inda ya wallafa Bidiyon lokacin da Maimuna ke barin gidansa, yace ta bar gidansa tana cikin farin ciki. https://www.tiktok.com/@queenmeerah_adam/video/7668709829107649812?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7668709829107649812&source=h5_m&timestamp=1785570761&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_s...