An ga Tauraron fina-finan Hausa, Ali Nuhu yana koya rawa a wani Bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta.
Lamarin ya dauki hankulan mutane inda da yawa ke cewa kamar ya wuce haka.
https://www.tiktok.com/@don_ali_fashion_house/video/7668647920794733844?_r=1&_t=ZS-98Wf5yeXwlJ
Wannan magidanci ne da aka kama da zamba cikin aminci.
Ya bayyana cewa, yana shiga shagone bai yi siyayya ba sai yace a bashi canjin dari biyar.
Wanda suka kamashi din dai sun bayyana cewa, ba zasu tabashi ba amma suna fatan Allah ya hadashi da daidai dashi in bai daina ba.
https://www.tiktok.com/@poetmahmoud1/video/7668726501663132949?_r=1&_t=ZS-98WM014ANn8
An ga wani Bidiyon Tauraron mawakin Arewa, Naziru Sarkin waka tare da dan uwansa, Aminu Saira suna tsaye.
Saidai abinda ya fi daukar hankuli shine ganin Naziru ya saka hannu a Aljihu yana susa a wandonsa.
https://www.tiktok.com/@yarimansarkinwaka0/video/7668250007778102536?_r=1&_t=ZS-98W5fBPELkP
Wannan Gwamnan jihar Naija, Umar Bago kenan ya durkusa har kasa yake gaishe da Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar yayin da ya kai masa ziyara jihar Naija.
https://www.tiktok.com/@zayyanuasale/video/7668787960686382357?_r=1&_t=ZS-98W4dpXjTlZ
Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya fito ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna.
Adam ya bayyana a shafinsa na Instagram cewa, Sun gano suna da kwayoyin halitta iri daya shi da matarsa watau A.A shiyasa suka rabu.
Saidai Adam A. Zango yace bayan wannan babu wata rashin jituwa a tsakaninsu inda ya wallafa Bidiyon lokacin da Maimuna ke barin gidansa, yace ta bar gidansa tana cikin farin ciki.
https://www.tiktok.com/@queenmeerah_adam/video/7668709829107649812?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7668709829107649812&source=h5_m×tamp=1785570761&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_s...
An ga wata waya da ake Rabawa a matsayin ta yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Daya daga cikin mutanen da suka je wajan taron siyasa aka bashi wayar ne yake nunata yana mamaki.
https://twitter.com/i/status/2083277755269931352
Bayan wani ruwa me yawa da aka yi a kano, Ambaliyar ruwa ta mamaye kofar gidan Gwamnatin Kanon.
Wani dan Kanon ne da yake tuka motarsa ya dauki Bidiyon ambaliyar wanda hakan ya baiwa mutane da yawa mamaki.
https://twitter.com/i/status/2083343418126716979
Wannan wani dan Najeriya ne da ya kera mota ya hau yake yawo da ita akan titi
Wani ya ganshi ya daukeshi Bidiyon.
Motar ta dauki hankula amma da yawa na fargabar akwai hadari tuka irin wannan mota.
https://twitter.com/i/status/2083153983112138951
A yau ne dai aka samu rahotanni masu cewa, Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya saki matrsa, Maimuna.
A Rahoton Premier Radio sun ruwaito cewa daya daga cikin dalilan da ake cewa Adam A. Zango ya saki matarsa saboda su shine wai tun kamin aure sun yi alkawarin babu haihuwa shi da matarsa.
Amma a yanzu matar na son haihuwa.
https://www.tiktok.com/@premierradiong/video/7668750319672691989?_r=1&_t=ZS-98VIdQCFppZ
Zuwa yanzu dai Adamu bai ce komai ba kan lamarin.
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi tsalle ya sauka a kasa daga kan wani Dandamali.
An ga jami'an tsaron sa sun kamashi inda ya sauka a hankali.
https://twitter.com/i/status/2083272497131123169