Saturday, August 8
Shadow
Kalli Bidiyon: Rawar fitsara da Baba Dan Audu yayi da ‘yan matan fim data jawo cece-kuce

Kalli Bidiyon: Rawar fitsara da Baba Dan Audu yayi da ‘yan matan fim data jawo cece-kuce

Duk Labarai
Wani Bidiyo na baba dan Audu da 'yan matan Fim suna rawa ya dauki hankula. A Bidiyon an ganshi da irin su Khadija MaiNumfashi da Sauransu suna ta rawar da aka bayyana a matsayin wadda bata dace ba. Wasu dai sun rika cewa, Sun godewa Allah da ya basu iyaye na gari https://www.tiktok.com/@amina_jibril_ahmad/video/7671582429001403668?_r=1&_t=ZS-98iJvb3VMtG
Kalli Bidiyon: Da gaskene Malaman Darika da suka je wajan shugaba Tinubu suj gaya masa halin da al’umma ke ciki

Kalli Bidiyon: Da gaskene Malaman Darika da suka je wajan shugaba Tinubu suj gaya masa halin da al’umma ke ciki

Duk Labarai
A jiyane dai Limaman Darika suka kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara a fadarsa dake Abuja. A cikin tawagar akwai manyan malaman Darika daga kasashen Algeria, Senegal da Najeriya. A Bidiyon da ya bayyana na bayan Taro, An ga yanda suka gayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa, yana kokari a bangaren tsaro amma suna kira a gareshi da ya kara kaimi. https://www.tiktok.com/@shuaibu.adamu.m.tukur/video/7671367747804089618?_r=1&_t=ZS-98htfzKklgv
Kalli Bidiyon: Sheikh Anas Ghana da ya dauki hankula a kafafen sada zumunta

Kalli Bidiyon: Sheikh Anas Ghana da ya dauki hankula a kafafen sada zumunta

Duk Labarai
Bidiyon malamin Addinin Islama, Sheikh Anas Ghana da aka ganshi da wata suna rungume juna ya dauki hankula a kafafen sada zumunta. An yi ta zazzafaruhawara akan Bidiyon. https://www.tiktok.com/@nationwriter/video/7671297020568538401?_r=1&_t=ZS-98hs34UUynI Malam dai ya fito yayi karin haske inda yace kanwarsace dake Zaune a kasar Amurka. https://www.tiktok.com/@alkitaabwasunnah/video/7671332944299986197?_r=1&_t=ZS-98hsQYfpLIe
Kalli Bidiyon: Yanda wasu matasan ‘yan APC suka kaiwa shugaban kungiyar Social Media masu goyon bayan Pantami hari

Kalli Bidiyon: Yanda wasu matasan ‘yan APC suka kaiwa shugaban kungiyar Social Media masu goyon bayan Pantami hari

Duk Labarai
Shugaban kungiyar 'yan Social Media masu goyon bayan Farfesa Isa Ali Pantami a matsayin Gwamnan jihar Gombe me suna Nurudeen Usman kenan. Yace sun saka fastar Pantami amma aka samu wasu matasa suka lalatata shine suka hanasu amma basu hanu ba. lamarin ya farune a karamar hukumar Dukku inda aka ji masa ciwo a hannu. Ga labarinsa kan yanda lamarin ya faru. https://www.tiktok.com/@mr_ell_deen/video/7671428838244568327?_r=1&_t=ZS-98hotsK38aH
Da Duminsa: An yi min kutse an kwashe min kudi a asusun bankina>>Inji Atiku Abubakar

Da Duminsa: An yi min kutse an kwashe min kudi a asusun bankina>>Inji Atiku Abubakar

Duk Labarai
Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, an masa kutse a asusun bankinsa an kwashe masa kudade. Ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya fitar ta bakin magana da yawunsa Frank Shu'aibu. Atiku yace bayanan bankin nasa babu wanda ya san dasu amma sai gashi an kwashe masa kudade a ciki. Yace idan mutum kamarsa za'a iya mai haka to lallai akwai matsala.
Kalli Bidiyon: Wata matashiya da aka kama bisa zargin zuwa Asibitin Babura dake jihar Jigawa ta shachi Jariri sabuwar Haihuwa

Kalli Bidiyon: Wata matashiya da aka kama bisa zargin zuwa Asibitin Babura dake jihar Jigawa ta shachi Jariri sabuwar Haihuwa

Duk Labarai
Wannan wata matashiyace da aka kama bisa zargin zuwa Asibitin Babura jihar Jigawa dan satar Jariri. Tace daga Unguwar Kinkinau take a jihar Kaduna inda take ta rokon su rufa mata Asiri kada iyayenta su gani. Ta bayyana cewa wai yaran idan suka daukesu tallafi za'a basu https://twitter.com/i/status/2085621216040144943