Thursday, September 10
Shadow
Kalli Bidiyon: Mawakin Arewa, OGAbba da yake yawon shakatawa a kasar Ingila an hangoshi yana sallah yayin da ake Tiktoklive dashi yana ta shan yabo

Kalli Bidiyon: Mawakin Arewa, OGAbba da yake yawon shakatawa a kasar Ingila an hangoshi yana sallah yayin da ake Tiktoklive dashi yana ta shan yabo

Duk Labarai
Mawakin arewa da yanzu haka yake kasar Ingila yana yawon shakatawa, OGAbba ya dauki hankula bayan da aka ganshi a Tiktoklive yana Sallah. Saidai wasu sun lura da cewa da ya tashi Sallama yayi sallamar ne ta hannun hagu inda wasu ke cewa ba hagu bane, Kyamarace ta juya Bidiyon. https://www.tiktok.com/@j.bobomafia/video/7682805871675723026?_r=1&_t=ZS-99bqHoKln1z
Kalli Bidiyon: Kace nace ya barke a gidan Radiyon Brekete Family

Kalli Bidiyon: Kace nace ya barke a gidan Radiyon Brekete Family

Duk Labarai
Musayar kalamai ta barke a gidan Radiyo da talabijin na Brekete Family tsakanin shugaban gidan Radiyon, Ahmad Isa da Aminu Bolo. Ahmad Isa a karshe ya kira Kwamishinan 'yansanda na jihar Kaduna inda yace a zo a kama Aminu sannan ya kirashi da banza. Duk da dai daga baya yace fushi ne yasa ya Kira Bolo da Banza amma ya janye maganar. https://www.tiktok.com/@isa_man_united_kd/video/7683584169900903688?_r=1&_t=ZS-99bmkatJpYo Saidai Aminu Bolo yace ba zai yadda da cin fuskar da Ordinary President Ahmad Isa ya masa ba dan har dan garkuwa da mutane ya kirasa. Yace zai nemi a bi masa hakkinsa. https://www.tiktok.com/@bashirabdulkarim09/video/7683579487287594248?_r=1&_t=ZS-99bnccR7biU Sannan a karshe bayan da 'yansandan suka je gidan Radiyo na Brekete family, aka t...
Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun raba matashi Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano

Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun raba matashi Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano

Duk Labarai
Wasu da ba'a san ko su wanene ba sun raba matashi me sharhi a kafafen sada zumunta, Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano. Dan Shagamu kamin barinsa Duniya yayi wani Bidiyo inda yake kira ga Hukumomi cewa 'yan Izala na farautar rayuwarsa inda aka ji yana kiran sunayen Gwamnan Kano da wasu malamai. Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai bayan rasuwarsa inda ake ta watsa shi a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@sani_abdullahi02/video/7683586369884900629?_r=1&_t=ZS-99blLTh9EDi Hakanan kungiyar Amnesty international dake ikirarin kare hakkin bil'adama tace ya kamata Gwamnatin tarayya ta dauki matakin hana asarar rayuka. Sannan ta yi Allah wadai da abinda akawa Danshagamu. Hakanan Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nemi hukumomi da su kamo ...
Matar mutuminnan dake zargin Sheikh Dr. Ahmad Gumi da rike masa mata ta yi magana

Matar mutuminnan dake zargin Sheikh Dr. Ahmad Gumi da rike masa mata ta yi magana

Duk Labarai
Khadija Diab, 'yar kasar Morocco da mijinta ke zargin Sheikh Dr. Ahmad Gumi da riketa na tsawon watanni 11 ta yi magana a karin farko. Khadija tace da farko dai Mijinta Nasiru Idris Makaryacine, ya mata karyar yana da wadata, kuma yana da aiki. Tace tun kamin su zo Najeriya ya mata alkawarin cewa ba zata zauna gida daya da matarsa ba ya tanadar mata gida. Amma da suka zo ita da magaifiyarta, sai ya ajiyesu a otal sannan ya rika rokonta wai ta yadda ta zauna gida daya da matarsa amma ta kiya Tace da yaga ba zata hakura ba shine ya kama mata gida amma bai saka komai ba a ciki, data masa magana yace a hankali zai rika sayo kayan gidan. Tace ta mai magana ya sai mata injin wanki amma yaki, tace dole da hannu ta rika wanki wanda bata saba da hakan a kasarsu ba. Tace da kanshi ...