Thursday, September 17
Shadow
Mahaifiya data kai danta yayi Karatun Qur’ani, kammala amma bata raye

Mahaifiya data kai danta yayi Karatun Qur’ani, kammala amma bata raye

Duk Labarai
Allah Sarki, Labari me taba zuciya. Wannan yaron mahaifiyarsa ta kaisa makarantar Haddar Qur'ani, ta mikashi hannun malamin tace duk abinda za'a masa a masa na ladaftarwa ita dai bayan shekara daya tana son ta ga ya zama mahaddacin Alqur'ani. Malaminsa dake bayar da labarin Yace aka fara karatu. Sai ta Kwanta jinya. Malamin yace ya dauki dalibin me suna Isma'il Muhammad suka je duba mahaifiyar a Asibiti Yace da suka je dubata, tana kwance a gadon Asibiti, ta rike hannun danta, tace abinda nake so da kai shine ka zama mahaddacin Qur'ani. Yace bayan sun koma makaranta, ta sake kiran malamin tace wasiyyarta shine tana soj danta ya zama mahaddacin Qur'ani. Amma yau gashi yaron ya haddace Qur'ani amma bata raye
Zee Gombe ta fitar da sanarwa kan sautun murya na wayar da suka yi da Malam Isa Ali Pantami dake yawo

Zee Gombe ta fitar da sanarwa kan sautun murya na wayar da suka yi da Malam Isa Ali Pantami dake yawo

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok ta Jihar Gombe, Zee Gombe ta fitar da bayanai kan Sautin murya na waya dake yawo a kafafen sadarwa wanda suka yi ita da Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami. Zee Gombe tace ba itace ta fitar da sautin muryar ba sannan kuma an yi Amfani da AI wajan gyara sautin Muryar. Ga bayaninta kamar haka: Ina ganin ya zama dole in fito fili in yi wannan bayani domin in fayyace abin da ke faruwa game da wani sautin tattaunawa da ake yadawa a kafafen sada zumunta. Da farko, ina so jama'a su fahimci abu guda: ba ni ce na fitar da wannan sautin ba. Amma abin da ya fi damuna yanzu shi ne yadda ake yada wasu abubuwa da ake danganta su da wannan tattaunawar, alhali ba su ne ainihin abin da aka tattauna ba. Akwai wani sauti da ake yadawa wanda aka yi masa gyara ko kuma aka ƙirƙir...
Ambaliyar ruwa a Abuja

Ambaliyar ruwa a Abuja

Duk Labarai
Wannan Ambaliyar ruwace a Wuse 2 kamar yanda Lauya Deji Adeyanju ya bayyana. Ta mamaye kan titi inda aka ga ta shanye ababen hawan mutane. Ministan Abuja Nyesom Wike na ta shan suka game da lamarin. https://twitter.com/adeyanjudeji/status/2100252109186724226
Bana tare da masu sukar Iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Bana tare da masu sukar Iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Duk Labarai
Mu bama tare da wadancan malaman 'yan Tabargaza Su rasa wanda zasu tabo sai iyayen Manzon Allah, sun kasa yiwa iyayensu mummunan zato a Lahira sai iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) To ko dai suna da wata kiyayyace ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)? Idan kuma suna da kiyayya ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) to ina maganar Musuluncinsu? Kuma rigimar da suka tono Muna fatan ta kare akansu, saboda sun tano gidan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Inji Sheikh Sani Yahya Jingir https://www.tiktok.com/@aboukar.mmd/video/7686196477726854418?_r=1&_t=ZS-99mvP9qBxVH
Kalli Bidiyon: Soja Boy na shan Ruwan Allah wadai bayan zargin kalaman rashin da’a da yayi ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Kalli Bidiyon: Soja Boy na shan Ruwan Allah wadai bayan zargin kalaman rashin da’a da yayi ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Duk Labarai
An zargi mawaki Soja Boy da yin kalaman Rashin da'a ga fiyayyen Halitta, Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Soja Boy yayi maganar ne a wani Tiktoklive yayin da yake mayar da martani game da lamarin da ya faru a masallacin Sheikh Musa Lukuwa. A cikin jawabin nasa an ji yana ta bayyana Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da kalmar "Wani" Da yawa sun rika tambayar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) din yake cewa wani? https://www.tiktok.com/@meema.borno/video/7685867390986423573?_r=1&_t=ZN-99mb6FaHn1y
Duk malamin da yawa iyayen Annabi Addu’a kada a bishi Sallah>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk malamin da yawa iyayen Annabi Addu’a kada a bishi Sallah>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Labarai
Malamai su daina Magamar cewa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na whuta ba ruwansu da wannan. Amma abinda ke bayyane shine kada kai musu Istigfari, kada ka musu addu'a. Idan aka samu Limamin da yawa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) addu'a, to ba'a yin sallah a bayanshi, saboda babin shirka ba wasa bane Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi https://www.tiktok.com/@ib_pilot3937/video/7685835377067740436?_r=1&_t=ZS-99mYO2g2Q9i