Tuesday, September 15
Shadow
Na dawo Musulunci, Inji Dan gidan Sheikh Nura Khalid Digital Imam daya koma Kirista

Na dawo Musulunci, Inji Dan gidan Sheikh Nura Khalid Digital Imam daya koma Kirista

Duk Labarai
Dan gidan babban malamin Addinin Islama, Sheikh Nura Khalid, Digital Imam me suna Ibrahim wanda a kwanakin Baya yace ya bar Musulunci ya koma Kirista. A yanzu yace ya dawo Musulunci. Yace yana baiwa Musulmai hakuri kan sukar da yawa Hadisin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Sannan yace masu cewa mahaifiyarsa ba Musulma bace ba gaskiya bane, kuma ya barsu da Allah. https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7685813766734220564?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7685813766734220564&source=h5_m&timestamp=1789495744&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_ca...
Kalli Bidiyon: Farfesa Isa Ali Pantami ya kira matashiya ‘yar Tiktok ya mata fada bayan barin bangarensa ta koma bangaren Jamilu Gwamna

Kalli Bidiyon: Farfesa Isa Ali Pantami ya kira matashiya ‘yar Tiktok ya mata fada bayan barin bangarensa ta koma bangaren Jamilu Gwamna

Duk Labarai
Bidiyon murya na dan takarar Gwamnan jihar Gombe, Farfesa Isa Ali Pantami yanawa 'yar Tiktok Zee Gombe fada bayan ganinta tare da 'yan APC ya karade kafafen sada zumunta. An ji Malam Yana ce mata dama ta zo wajansu ta ci amanarsu ne? Saidau daga baya an ganta ta koma wajan Malam Din. Rahotanni sun ce a baya an ga hotunanta da Jamilu Gwamna ne wanda sune suka Harzuka malam har ya kirata. https://www.tiktok.com/@garkuwamatasa01/video/7685762007416507656?_r=1&_t=ZS-99l4e5KIkgX
Kalli Bidiyon: Sadiya Haruna ta bayar da labarin yanda tsohon Mijinta ya nemi Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M Inuwa dan Aikata Alfasha

Kalli Bidiyon: Sadiya Haruna ta bayar da labarin yanda tsohon Mijinta ya nemi Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M Inuwa dan Aikata Alfasha

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta bayyana yanda tsohon Mijinta, Best Choice ya nemi Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M Inuwa dan aikata abun da bai kamata ba. Tace amma sai Samha ta ki amince masa. Tace ya kuma turawa Samha Abokinsa, Shima Samha ta kiya. Sadiya ta bayyana hakane a Tiktoklive da ta yi. https://www.tiktok.com/@nanafagge0/video/7684399392694029586?_r=1&_t=ZS-99kSbSfNFY1 Saidai wannan kalamai na Sadiya sun jawo cece-kuce inda da yawa ke cewa bai kamata ma ta bayar da wannan labarin ba.
‘Yar Najeriya dake aiki a kasar Larabawa ta bayyana cewa wasu Larabawan basa Sallah

‘Yar Najeriya dake aiki a kasar Larabawa ta bayyana cewa wasu Larabawan basa Sallah

Duk Labarai
Hajiya Khadija dake aiki a kasashen Larabawa ta bayyana yanda suke fama da Larabawan wanda labarin nata ya dauki hankula Tace akwai gidan aikin da za'a kaika kwata-kwata basa sallah. Tace idan suka ganka kana Sallah, sai su rika maka kallon wani waliyyi, su rika cewa ka musu addu'a. Sannan tace akwai kuma inda suke Sallar su kuma Dan kana sallah zasu iya wucewa ta gabanka, ko kuma kana tsaka da sallah su rika maka magana kuma suna jira ka basu amsa https://www.tiktok.com/@khadijatalbayan/video/7682867529768865031?_r=1&_t=ZN-99kJn2cMisY
Kalli Bidiyon: Yanda akawa matashin da ya kutsa masallacin Sheikh Musa Lukuwa Salatun Ga’ib a kasar Saudiyya

Kalli Bidiyon: Yanda akawa matashin da ya kutsa masallacin Sheikh Musa Lukuwa Salatun Ga’ib a kasar Saudiyya

Duk Labarai
Wasu 'yan Najeriya dake kasar Saudiyya, sun yiwa Matashin da ya kutsa masallacin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto Salatil Ga'ib. An gansu suna sallar a Saudiyya inda wasu ke jinjina musu. https://www.tiktok.com/@saleesuauwall0/video/7685095787109305618?_r=1&_t=ZN-99kIWnJAdBG Bayan faruwar lamarin dai an garzaya da Sheikh Musa Lukuwa Asibiti inda daga baya aka sallameshi bayan da ya samu kulawar gaggawa kuma yace yana nan a raye. Hakanan sabbin Rahotannin da muke samu na cewa, hukumomi a jihar Sokoto, sun kulle masallacin Sheikh Musa Lukuwa.
Kalli Bidiyon: Yanda Amani da kawayenta suke wanka a kudiddifin Ninqaya daya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Yanda Amani da kawayenta suke wanka a kudiddifin Ninqaya daya dauki hankula

Duk Labarai
Bidiyon Amani da kawayenta na Wanka a kudiddifin Ninqaya ya dauki hankula. An gansu suna waka suna raye-raye a kudiddifin. https://www.tiktok.com/@maryam.mameta/video/7684323555433024789?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7684323555433024789&source=h5_m&timestamp=1789449482&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7685096581537105684&share_link_id=0f0a26aa-be20-4518-aafb-7357cc1d8292&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b8727%2Cb2878&sp_root_share_link_id=0f0a26aa-be20-4518-aafb-7357c...