Wednesday, August 5
Shadow
Kalli Bidiyon: ‘Ya’yan Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje na shan yabo saboda yanda suka duka har kasa suka gaishe da babansu da abokansa

Kalli Bidiyon: ‘Ya’yan Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje na shan yabo saboda yanda suka duka har kasa suka gaishe da babansu da abokansa

Duk Labarai
Wani Bidiyo na yawo a kafafen sada zumunta inda aka ga 'ya'yan tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje sun durkusa har kasa suka gaishe shi shi da abokansa suna zaune. Da yawa sun yaba da lamarin da fadar cewa lallai yawa 'ya'yan nasa tarbiyya me kyau. https://twitter.com/i/status/2085056341719023985
Kalli Bidiyon: Sowore da tawagarsa sun fito zqnga-zqngar sai shugaba Tinubu ya sauka daga Mulki a Abuja

Kalli Bidiyon: Sowore da tawagarsa sun fito zqnga-zqngar sai shugaba Tinubu ya sauka daga Mulki a Abuja

Duk Labarai
Dan fafutukar kare hakkin bil'adama kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya fito zanga-zangar cewa sai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka daga mulki. Sannan suna kiran a kawo karshen matsalar tsaro da matsin tattalin arziki. Saidai wasu magoya bayan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu sun fito su kuma suna goyon bayan shugaban kasar https://twitter.com/i/status/2084993480112132337
WAEC sun fitar da sakamakon zaben jarabawar 2026

WAEC sun fitar da sakamakon zaben jarabawar 2026

Duk Labarai
Hukumar Shirya jarabawar WAEC sun fitar da sakamakon jarabawar shekarar 2026 da aka yi a yau Laraba Dalibai 1,200,514 ne suka yi nasarar cin 5 Credit ciki hadda Maths Da English. Shugaban Hukumar Reshen jihar Lagos, Dr. Amos Josiah Dangut, ne ya bayyana hakan inda yace kaso 61.54% na dalibanne suka yi nasarar cin 5 credit Hadda maths da English. Dan duba sakamakon sai a shiga shafin WAEC din na http://www.waecdirect.org/
Kalli Bidiyon: Yanda wata babbar Kunama ta bayyana akan wata gawar mata data rasu>>Malama Juwairiyya ta bada labari

Kalli Bidiyon: Yanda wata babbar Kunama ta bayyana akan wata gawar mata data rasu>>Malama Juwairiyya ta bada labari

Duk Labarai
Malama Juwairiyya ta bayar da labarin yanda wata mata ta rasu amma kowa ya kasa zuwa kan gawar matar. Tace matar an ga wata katuwar Kunama ta hau kan gawartane shiyasa kowa ya koma gefe duk wanda ya je kusa da gawar sai kunamar ta yi kamar zata harbeshi. Tace da kyar aka samu akawa matar wankan gawa aka kaita aka binne. Tace babban laifin matar shine tana zyna da aurenta. https://www.tiktok.com/@matarshi1/video/7669629478301125896?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7669629478301125896&source=h5_m&timestamp=1785937008&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_cam...