Saturday, July 25
Shadow
Kalli Bidiyon: Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Lulu ta fito ta karyata cewa bata fitar da Bidiyon Tsyràìchy ba, wadanda ke zargin ta da fitar da Bidiyon Tsyràìchyn da kuma yin Soyayya da mace ‘yar Uwarta sun fitar da Recording din duk abinda ya faru

Kalli Bidiyon: Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Lulu ta fito ta karyata cewa bata fitar da Bidiyon Tsyràìchy ba, wadanda ke zargin ta da fitar da Bidiyon Tsyràìchyn da kuma yin Soyayya da mace ‘yar Uwarta sun fitar da Recording din duk abinda ya faru

Duk Labarai
A jiya ne da Tauraruwar fina-finan Hausa, Lulu ta fito ta karyata wasu labarai dake yawo a kafafen sada zumunta akanta. Da farko dai an zargi cewa an daketa, sannan an zargi cewa ta je ta nunawa Mahaifiyar Nancy wadda da itace suke fada Bidiyon Tsyràìchyn Nancy din. Saidai a sakon data fitar jiya, Lulu tace karyane bata je ta nunawa mahaifiyar Nancy Bidiyon Tsyràìchyn ta ba. Hakanan ba a daketa ba. Shafin Tiktok me suna Mr_Unknownne ne suka yo wadannan zarge-zargen. Bayan da Lulu ta fito da wancan sako na sama, Shafin yace suna da shaidar maganar da suka yi kuma zasu saki dukka hujjojinsu. A audio recording da suke saki an ji murya wadda ake cewa Lulu ce tana maida bayani kan abinda ya faru, sannan an ji Murnar mahaifiyar Nancy da su Lulu suka je gidanta itama tana mayar...
Kalli Bidiyon: Shin da gaske Alpha Charles Borno ta Musulunta?

Kalli Bidiyon: Shin da gaske Alpha Charles Borno ta Musulunta?

Duk Labarai
Rahotanni nata yawo a kafafen sada zumunta cewa, wai Alpha Charles Borno ta musulunta. Inda har wani ya fito yake ikirarin cewa wai sune suka musuluntar da ita. https://www.tiktok.com/@el_shanawa/video/7666227297468370194?_r=1&_t=ZS-98K8U9dCIM8 Bidiyon da yayi akan Ikirarin Musuluntar Alpha Charles Borno ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda wasu ke tambayar shin da gaske ta Musulunta? Alpha Charles Borno takan yi abubuwa masu daukar hankali dake nuna irin soyayyar da takewa musulmai da kuma yabon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a wasu Lokutan. Saidai binciken da hutudole ya gudanar, bai tabbatar da musuluntar Alpha Charles Borno ba. Bayan duba shafukanta na sada zumunta, Babu inda Alpha Charles Borno tace ta musulunta, kuma lura da hakan abune me muhimma...
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Adam A. Zango ya bayar da labarin rikicin addini ya rutsa dashi ya sha da kyar lokacin yana karamin yaro

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Adam A. Zango ya bayar da labarin rikicin addini ya rutsa dashi ya sha da kyar lokacin yana karamin yaro

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya bayar da labarin yanda fadan Addini ya rutsa dashi a lokacin yana yaro bai wuce shekaru 10 ba a Duniya. Adam A. Zango ya bayar da labarinne a shirin Zangon Jita wanda mawaki Ali Jita ke shiryawa. Adam A. Zango ya bayyana yanda Rayuwarsa ta shiga cikin Hadari a lokacin wanda da kyar ya sha shi da 'yan uwansa. https://www.tiktok.com/@realalijita/video/7666226954269478152?_r=1&_t=ZS-98K6eyBMeOa
Da Duminsa: Mutanen Daji sun tafi da shuga an Karamar Hukuma a Arewacin Najeriya

Da Duminsa: Mutanen Daji sun tafi da shuga an Karamar Hukuma a Arewacin Najeriya

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa, Tshàgyèràn Dhàjì sun tafi da shugaban karamar hukumar Bungudu, Hon. Nura Abdullahi dake jihar. Lamarin ya faru ne da yammacin jiya, Juma'a kamar yanda majiyarmu ta sanar. Hakanan Rahoton yace saida suka Shyekye jami'an tsaro kusa 4 da wasu 'yan banga kamin su tafi dashi. Zuwa yanzu dai babu cikakken bayani kan halin da yake ciki.
Kalli Bidiyon: Daliban Marigayi Dr. Idris Dutsen Tanshi sun nesanta kansu da Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah, sunce baya cikin koyarwar Dr. Idris zama da matan mutane wai da sunan wa’azi

Kalli Bidiyon: Daliban Marigayi Dr. Idris Dutsen Tanshi sun nesanta kansu da Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah, sunce baya cikin koyarwar Dr. Idris zama da matan mutane wai da sunan wa’azi

Duk Labarai
Daliban Marigayi, Dr. Idris Dutsen Tanshi sun fito sun nesanta kansu da Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah inda suka ce ba dalibin malaminsu bane. Sannan sun ce abinda yake yadawa a kafafen sada zumunta da kuma zama da ya kanyi da matan da ba nasa ba wai da sunan wa'azi, ba koyarwar Dr. Idris bace. https://www.tiktok.com/@darul.tauheed/video/7666090865353542932?_r=1&_t=ZS-98K3IFkYl5o A baya dai an ga Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah tare da malama Juwairiyya zaune a kujera daya kusa da juna inda Bidiyon ya jawo cece-kuce sosai. Hakanan a kwanannan ya wallafa Bidiyon tare da wata a kusa dashi tana karatun Qur'ani wanda shima ya jawo cece-kuce wasu na cewa matarsa ce wasu na cewa kanwarsa ce. Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah dai yakan kawo labaran wasu abubuwan ba...
Kalli Bidiyon: Dan Gwamnan Jihar Katsina, Muhammad Dikko Radda yana tuka motar G-Wagon ta Naira Miliyan 300 daya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Dan Gwamnan Jihar Katsina, Muhammad Dikko Radda yana tuka motar G-Wagon ta Naira Miliyan 300 daya dauki hankula

Duk Labarai
An ga dan Gwamnan jihar Katsina, Muhammad Dikko Umar Radda a motar Mercedes Benz G-Wagon G 550 wadda Rahotanni suka ce kudinta sun kai Naira Miliyan 300. Hakan ya jawo cece-kuce inda ake ta tafka muhawara akan inda ya samu kudin da kuma kwatanta talaucin dake jihar Katsina da wannan mota. https://twitter.com/i/status/2080713584565436562
Mutane sama da Miliyan 23 sun nemi FIFA ta hana Argentina buga gasar World Cup saboda rashin da’ar da suka nuna

Mutane sama da Miliyan 23 sun nemi FIFA ta hana Argentina buga gasar World Cup saboda rashin da’ar da suka nuna

Duk Labarai
Sama da mutane miki 23 ne suka nemi FIFA ta hana Argentina buga gasar World Cup saboda rashin da'ar da suka nuna a gasar World Cup 2026 da aka kammala. Hakan na zuwane a yayin da FIFA ta tabbatar da cewa tana kan binciken Argentina game da rashin da'ar da suka nuna. Bayan kammala wasan karshe na gasar da Spain ta musu 1-0, an ga 'yan wasan Argentina da yawa sun kama 'yan wasan Spain da fada suna kai musu Naushi.
Yanzu haka ina wani Kess: Ango ne yayi aure amma ya kasa shiga dakin amaryarsa saboda an tura masa Bidiyon ta wani na mu’amala da ita>>Inji Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Yanzu haka ina wani Kess: Ango ne yayi aure amma ya kasa shiga dakin amaryarsa saboda an tura masa Bidiyon ta wani na mu’amala da ita>>Inji Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Duk Labarai
Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya bayyana cewa, yanzu haka yana wani case. Yace Angon a ranar da abokai zasu rakashi dakin Amaryarsa aka tura masa Bidiyon wani na ma'amala da matarsa. Yace kuma wani karin abin takaici shine Hijabin da ta je dashi dakin saurayin nata daya gani a Bidiyon daya daga cikin wanda ya saka a akwati ne. https://www.tiktok.com/@abdurrahmanumarr/video/7666096942857899284?_r=1&_t=ZS-98J4bNCMIYJ