Gwamnatin tarayya ta gabatar da sojojin da take zargi da yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Jhuyin mulki.
Ana tuhumar sojojin da laifuka 13.
Cikinsu akwai tsohon Janar din sojan kasa da tsohon Sojan ruwa hadda dan sanda da sauransu.
Farashin dala a kasuwar Chanji ta Gwamnati a yau, Talata, 21 ga watan Afrilu ta kamane akan Naira 1345.47 kan kowace dala.
Farashin ya dan tashi zuwa Naira 1,345.87 akan kowace dala inda daga baya ya koma farashin sama.
A kasuwar bayan fage kuwa ta garuruwan Abuja, Legas da Kano farashin dala ya farane akan Naira 1390 zuwa Naira 1,405.
Nafiu Bala Gombe wanda ke ikirarin shine shugaban jam'iyyar ADC na ainahi ya dauki hankula a kafafen sada zumunta sosai.
An ganshi AIT na hira dashi da Turanci amma sai Turancin ya kakare masa kawai sai ya juya ya ci gaba da magana da hausa inda yace Turancin ba yaren ubansa bane.
https://twitter.com/i/status/2046310209455616020
Jam'iyyar APC ta fitar da ranar da zata gudanar da zaben fidda Gwani na zaben shekarar 2027.
Hakan na kunshene a cikin sanarwar da me gudanarww na jam'iyyar, Sulaiman Muhammad Argungu, OFR ya sakawa hannu.
Sanarwar tace a ranar 25 ta watan Afrilu jam'iyyar zata fara sayar da fom din takara.
Wannan matar ta dauki hankula a kafafen sada zumunta inda tace Saurayi ya kirata, ta tashi daga Ibadan taje Lagos wajansa.
Tace amma da taje wajansa sai yace bata masa, ta mai tsufa.
Tace ya koreta yace ta koma garinsu, inda tace gashi a yanzu bata da kudin mota.
https://twitter.com/i/status/2046121249798062177
Wannan Bidiyon ya dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan ganin ruwan sama ya mamaye titin da ake ginawa na Lagos zuwa Calabar.
Da yawa dai na sukar Gwamnati da cewa titin ba'a yishi da inganci ba tunda gashinan har ruwa yana kwanciya a samansa.
https://twitter.com/i/status/2046190292735340676
Wannan wani Ango ne da ya daga amaryarsa sama a tsakiyar mutane.
A cikin Bidiyon nasa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta, an ji ana ta guda.
Wasu sun ce bai kamata ba inda wasu ke cewa ai matarsa ce.
https://www.tiktok.com/@aminuabdulrazaq359/video/7630618801142238485?_r=1&_t=ZS-95hXUlqBFa5
Ummu faizan ta bayar da labarin cewa, tsohon mijinta yace zai kara aure inda ita kuma ta nemi ya saketa.
Tace ba wai dan kishi ba, sai dan baya iya gamsar da ita rayuwar aure.
Tace wani lokacin a sati sau daya kawai suke yi.
Tace duk da haka ta hakura ta dauka kaddararta kenan, kuma lura da cewa, sun haihu.
Tace kwatsam sai yace zai kara aure, tace sai take ganin itama ya kasa gamsar da ita, ya zai iya gamsar da mata 2.
Tace dalili kenan yasa ta nemi ya saketa, tace da ya kaita kara gurin iyayenta da abokai, amma da mahaifinta ya ji dalili sai ya goyi bayanta.
Tace ta samu ta sake aure kuma sabon mijin data aura yana gamsar da ita gashi har ta dauki ciki.
Tace matar da tsohon Mijinta ya aura itama ta rabu dashi.
Tace sai gashi yana kiranta wai ta kashe auren da ta y...
An bayyana wadda ta lashe gasar Sarauniyar Kyau ta Kano a shekarar 2026.
An ganta sanye da wata farar Riga tana rawa.
https://www.tiktok.com/@faceofhopeofficial/video/7630589199435189525?_r=1&_t=ZS-95hULwxPgUy
Malamin Addinin Islama, Bangaren Darika, Dr. Junaid ya bayyana cewa, Rawa ba Haramun bace.
Malam yace ba laifi bane idan waka ta maka dadi ka dan tashi ka yi rawa.
https://www.tiktok.com/@hidayah_ta_annabi/video/7629473030606966036?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7629473030606966036&source=h5_m×tamp=1776700582&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7625183675001341712&share_link_id=271a3835-677e-4613-94ea-137f7bc45859&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b2...