Tuesday, May 12
Shadow
Farashin Dala a kasuwar Chanji a yau, Talata

Farashin Dala a kasuwar Chanji a yau, Talata

Duk Labarai
Farashin Dala a kasuwar Chanji ta Gwamnati a yau, Talata, 12 ga watan Mayu na shekarar 2027 ya kama akan Naira ₦1,358 akan kowace dala. Farashin dai yana zirga-zirga tsakanin Naira ₦1,352 zuwa Naira ₦1,365 akan kowace dala. A kasuwar Bayan fage kuwa ta garuruwan Kano, Abuja da Lagos, Farashin dalar ya kamane akan Naira ₦1,390 zuwa Naira 1,410 akan kowace dala.
Da Duminsa: Wani babban dan siyasa ya fallasa yanda Kwankwaso kewa Shugaba Tinubu aiki a boye

Da Duminsa: Wani babban dan siyasa ya fallasa yanda Kwankwaso kewa Shugaba Tinubu aiki a boye

Duk Labarai
A yayin da Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya fito ya bayyana tabbacin hadewarsa da Peter Obi inda yace zai masa mataimakin shugaban kasa a takarar 2027. Rahotanni daga Marali Radio TV sun bayyana cewa, Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya tonawa Kwankwaso Asiri kan yanda yakewa Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu aiki a boye. A cewar kafar, Malam Ibrahim Shekarau yace gara su a bayyane sukewa Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu aiki, amma shi Kwankwaso ai a boye yakewa shugaban aiki. Zuwa yanzu dai Kwankwaso bai ce uffan kan wannan zargi ba.
Kalli Bidiyon: Idan na je otal naga ‘yan mata sai in rika tuna matata in rika tuna cewa, ina fa da mata bai kamata in taba wata ba>>Inji Gfresh Al-amin

Kalli Bidiyon: Idan na je otal naga ‘yan mata sai in rika tuna matata in rika tuna cewa, ina fa da mata bai kamata in taba wata ba>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, idan ya je otal yaga 'yan mata sai ya rika tausayin matarsa. Gfresh yace sai ya rika tuna cewa yana da mata fa sannan kuma bai kamata ace yana taba wasu mata ba. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7638691134851632391?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7638691134851632391&source=h5_m&timestamp=1778531671&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7625183675001341712&share_link_id=a777cf0c-1cd5-4792-b529-f088b0fdd821&share_ap...
Ina nan akan bakana, Bidiyon wannan yarinyar ba kuskure bane, kuma ba kaddara bace, gangancine, kuma dama can kilakice>>Inji Malam Muhammad bayan da aka yi kira gareshi ya tausasa harshe kan sukar Zulaihat

Ina nan akan bakana, Bidiyon wannan yarinyar ba kuskure bane, kuma ba kaddara bace, gangancine, kuma dama can kilakice>>Inji Malam Muhammad bayan da aka yi kira gareshi ya tausasa harshe kan sukar Zulaihat

Duk Labarai
Malam Muhammad Sunnah aljosawy me fadakarwa a Tiktok da kwanakin Baya ya fito yace Zulaihat da update dinta ya fita dama can kilaki ce ya sake maimaita matsayinsa. Yayi hakanne bayan da wasu ustazai suka yi kira a gareshi da ya tausasa murya akan sukar da yakewa matashiyar. Saidai yace ba zai tsausasa muryar ba inda yace abinda ta aikata ba kuskure bane kuma ba kaddara bace, gangancine. Ya kalubalanci duk wanda yake ganin kuskure ta aikata ko kaddara ce to ya je ya aureta. https://www.tiktok.com/@muhammadsunnahaljosawy/video/7638662331442007304?_r=1&_t=ZS-96HLKGY3qRk
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Wata dattijuwa tana cewa, shin yanzu haka zaku barni ni kadai in rika kwana akan wannan gadon ba za’a samu wani ya aureni ba?

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Wata dattijuwa tana cewa, shin yanzu haka zaku barni ni kadai in rika kwana akan wannan gadon ba za’a samu wani ya aureni ba?

Duk Labarai
Wata Dattijuwa ta dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da aka ganta ta nuna babban gadonta 6 by 6. Tace duk girman gadonnan ita kadai ke kwana akai, inda take kira da a samu wani ya aureta. Wasu dai sun tausaya mata inda wasu ke cewa wannan Bidiyon da ta yi bai dace ba. https://twitter.com/i/status/2053760544083996940
Kalli Bidiyon: Ana ta karyata Abin Alajabin Zazzau da ya fito takarar dan majalisa yace shekarunsa 30, da yawa na cewa yayi karyar shekaru be kai ba

Kalli Bidiyon: Ana ta karyata Abin Alajabin Zazzau da ya fito takarar dan majalisa yace shekarunsa 30, da yawa na cewa yayi karyar shekaru be kai ba

Duk Labarai
Muhammad Sadis Buba wanda aka fi sani da Abin Alajabin Zazzau ya dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da ya je wajan tantance 'yan takara aka tambayeshi shekarunsa nawa yace 30. Saidai bayan nan wasu sun fito suna ta cewa karya yake shekarunsa basu kai 30 ba. Wasu aun rika bayyana cewa har yanzu ma yana zuwa makarantar Sakandare ne. https://twitter.com/i/status/2053835558120468660 https://twitter.com/i/status/2053795850271297914
A karshe dai:Sheikh Khalifa Sani Zaria ya amsa cewa tabbas yawa sojojin da suke yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki addu’a

A karshe dai:Sheikh Khalifa Sani Zaria ya amsa cewa tabbas yawa sojojin da suke yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki addu’a

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Khalifa Sani Zaria ya bayyana cewa, tabbas yawa sojojin dake shirin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Jhuyin mulki addu'a. Yace amma ya gargadesu cewa shirin nasu ba zai yi nasara ba dan mutane 2 daga cikinsu zasu ci amanarsu. An ga wannan jawabi na malam ne a zaman kotun da ake dan ci gaba da sauraren shari'ar wanda ke da hannu a yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki. An tambayeshi amma yasan abinda Jhuyin mulki yake nufi, inda ya amsa yace eh Da aka tambayi malam me yasa bai kaiwa hukumomi rahoton mutanen ba, sai yace bai san wace hukumace ya kamata ya kaiwa kara ba. An nadi Bidiyon ne yayin da yake amsa tambayoyin masu bincike kan lamarin inda yace babu wanda ya tursasa masa ya fadi abinda yake fadi, da kansa ne yake wannan bayani
Kalli Bidiyon: Yanda ruwan mintuna 5 yasa ambaliyar ruwa ta mamaye Abuja

Kalli Bidiyon: Yanda ruwan mintuna 5 yasa ambaliyar ruwa ta mamaye Abuja

Duk Labarai
'Yan Najeriya mazauna babban birnin tarayya, Abuja na kokawa bayan da Ambaliyar ruwa ta mamaye garin biyo bayan wani ruwan sama da aka yi wanda rahotanni ke cewq bai wuce na mintuna 5 ba. Bidiyon ambaliyar ya karade kafafen sada zumunta inda mutane ke ta kokawa. https://www.tiktok.com/@garkuwamatasa01/video/7638338020101344519?_r=1&_t=ZS-96Gn1uKpY0a https://twitter.com/i/status/2053614469213770092 https://twitter.com/i/status/2053614469213770092