Monday, September 7
Shadow
Wata Sabuwa Kalli Bidiyon: Ban ce na saki Matata Maryam Nicki Minaj ba, cewa na yi ta tafi gida>>Inji Gfresh Al-amin

Wata Sabuwa Kalli Bidiyon: Ban ce na saki Matata Maryam Nicki Minaj ba, cewa na yi ta tafi gida>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, bai ce ya saki matarsa, Maryam Nicki Minaj ba. Yace ce mata yayi ta tafi gida kawai sai ganinta yayi a Kano. Ya kuma zargi Hassan Make-Up da cewa shine ya lalata masa aure inda yace tun tana cikin gidansa, Hassan na daga cikin masu hurewa Maryak Nicki Minaj kunne cewa idan ta fito zasu aureta. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7682541538500463880?_r=1&_t=ZS-99Wvhxu26Vh
Kalli Bidiyon: Wannan matashiyar inda take cewa duk masu cewa suna sonta tasan karza suke, kawai so suke ta basu kanta

Kalli Bidiyon: Wannan matashiyar inda take cewa duk masu cewa suna sonta tasan karza suke, kawai so suke ta basu kanta

Duk Labarai
Wannan matashiyar me suna Ama ta dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan kalamanta na cewa, duk masu cewa suna sonta kawai kaya suke son su ja. Tace su fito kawai su gaya mata gaskiya. Tace hakan ba matsala bane. Wannan kalamai nata sun jawo Allah wadai. https://www.tiktok.com/@ama2s222/video/7681993427810045204?_r=1&_t=ZS-99WtTEegwOj
Kalli Bidiyon: Wani da yayi shiga irin ta Ari Baba a gidan gala suke rawar Badala da wata yarinya akace Ari babane

Kalli Bidiyon: Wani da yayi shiga irin ta Ari Baba a gidan gala suke rawar Badala da wata yarinya akace Ari babane

Duk Labarai
Wannan wanine da yayi shiga irin ta Ari Baba a gidan gala suke rawar fitsara shi da wata matashiya ana cewa wai Ari Baba ne. Saidai da yawa sun bayyana cewa ba Ari Baba bane wani ne kawai yayi shiga irin tasa. Bidiyon ya jawo cece-kuce inda aka yi Allah wadai da lamarin. https://www.tiktok.com/@imranaibrahim820/video/7682392649034124564?_r=1&_t=ZS-99WrklnzEIv
Kalli Bidiyon: Rawar Badala da  ‘yan Mata suka yi a wajan Show din Otega ta jawo Allah wadai

Kalli Bidiyon: Rawar Badala da ‘yan Mata suka yi a wajan Show din Otega ta jawo Allah wadai

Duk Labarai
'Yan mata sun yi rawar rashin tarbiyya da bada a wajan show din Otega wanda Bidiyon rawar ya karade kafafen sada zumunta. Da yawa sun rika Allah wadai da lamarin inda ake ta tattauna yanda rashin Tarbiyya tsakanin matasan Arewa ke kara kamari. https://www.tiktok.com/@danyahuza/video/7682457225515814164?_r=1&_t=ZS-99WlEcZtm2W https://www.tiktok.com/@diamond_events.ng/video/7682222461944958226?_r=1&_t=ZS-99Wko9ao7OP https://www.tiktok.com/@amstudio78/video/7682143289952193812?_r=1&_t=ZS-99WlLgGEQq5
Sukar da ake min kan riddar da dana yayi ka iya sa in bar Musulunci>>Inji Sheikh Nura Khalid

Sukar da ake min kan riddar da dana yayi ka iya sa in bar Musulunci>>Inji Sheikh Nura Khalid

Duk Labarai
A martanin da yake yi ga masu sukarsa kan komawar dansa Kirista, Sheikh Nura Khalid, Digital Imam ya bayyana cewa, wasu ma cewa suka yi dama shine ya zama Kiristan. Yace yanzu da yayi fushi a zama Kirista wace riba aka samu? Yace in banda Allah ya taimakeshi yayi zurfi a Ilimin Addinin Musulunci? https://www.tiktok.com/@shaaweuei5p/video/7682374744993205524?_r=1&_t=ZS-99WiImehRvo
Wanda suka je wajan Taron APC a Kano sun ce dubu 3 aka basu, kuma daga yau sun bar APC

Wanda suka je wajan Taron APC a Kano sun ce dubu 3 aka basu, kuma daga yau sun bar APC

Duk Labarai
Wannan wasu ne daga cikin wadanda suka je wajan taron kaddamar da fara yiwa shugaba Tinubu ya kin neman zabe a jihar Kano. Sunce sun kashe sama da dubu ukku kowannensu wajan hidimar zuwa wajan taron siyasar daga Aljihunsu. Amma da aka tashi sallamarsu aka ba kowannensu dubu hudu, ko kudin motarsu da hidimar da suka yi ta zuwa wajan taron basu mayar ba. Sunce indai tafiyar APC haka take, to ba zasu yi ba. https://twitter.com/SamuelOmogor/status/2096710057979216355
Kalli Bidiyon: Addu’ar da Alaramma Ahmad Sulaiman yawa Gwamnan Kano a wajan taron fara yiwa Tinubu yakin neman zabe ta dauki hankula

Kalli Bidiyon: Addu’ar da Alaramma Ahmad Sulaiman yawa Gwamnan Kano a wajan taron fara yiwa Tinubu yakin neman zabe ta dauki hankula

Duk Labarai
Alaramma Ahmad Sulaiman ya dauki hankula a kafafen sada zumunta biyo bayan Bidiyonsa da aka gani yanawa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Addu'ar zarcewa a 2027. Ahmad Sulaiman yayi wannan addu'a ne a wajan taron fara yiwa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yakin neman zabe. https://www.tiktok.com/@mr__clown_/video/7682115257803771154?_r=1&_t=ZS-99W5G8z8poS