Thursday, August 6
Shadow
Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan mata ‘yan Kwallon Najeriya suke ta rawa a dakin canja kaya bayan nasarar kaiwa ga watan Quarter finals a gasar cin kofin mata na nahiyar Afrika

Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan mata ‘yan Kwallon Najeriya suke ta rawa a dakin canja kaya bayan nasarar kaiwa ga watan Quarter finals a gasar cin kofin mata na nahiyar Afrika

Duk Labarai
'Yan kwallo 'yan mata na Najeriya, Super Falcons sun rika tika rawa suna tsalle biyo bayan nasarar kaiwa ga wasan Quarter finals a gasar cin kofin mata na Afrika. Bidiyon rawar tasu ya karade kafafen sada zumunta inda ake ta tayasu murna. https://twitter.com/i/status/2085343660590145553
Kalli Bidiyon: Wata daliba dake rawa a wajan Bikin ranar Al’adu ta makarantar su data dauki hankula

Kalli Bidiyon: Wata daliba dake rawa a wajan Bikin ranar Al’adu ta makarantar su data dauki hankula

Duk Labarai
Wata daliba data yi rawa a wajan Bikin ranar Al'adu ta makarantarsu ta dauki hankula. Bidiyon ta tana kwarwaksa ya karade kafafen sadarwa inda akai ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai. Inda da yawa ke Allah wadai da abin, wasu kuma na cewa, ba zasu bar diyarsu ta shiga irin wannan gasar ba. https://www.tiktok.com/@beesu_cinematic/video/7670687137469107463?_r=1&_t=ZS-98eueLJvCwH
Kalli Bidiyon: Ganin ‘yan Shi’a suna kade-Kade a makabarta wajan binne wadanda suka rasu a wajan tattaki ya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Ganin ‘yan Shi’a suna kade-Kade a makabarta wajan binne wadanda suka rasu a wajan tattaki ya dauki hankula

Duk Labarai
An ga 'yan Shi'a na kida a makabarta wajan binne wadanda suka rasu a wajan Tattaki. Lamarin ya dauki hankula sosai inda ake ta bayyana mamaki. Mutane 5 ne dai suka rigamu gidan gaskiya a wajan Tattakin. https://www.tiktok.com/@_zainab_akeelah/video/7670640919330213141?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7670640919330213141&source=h5_m&timestamp=1786021265&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7665740753532061457&share_link_id=f59cd2c4-6986-48e4-bfe0-dd7925e426aa&share_app_id=1233&ugbiz_name...
Kalli Bidiyon: Yanda matashi ya rika daukar mata a jihar Kaduna da suka je taron siyasa ana basu kudi

Kalli Bidiyon: Yanda matashi ya rika daukar mata a jihar Kaduna da suka je taron siyasa ana basu kudi

Duk Labarai
Wani matashi ya rika daukar mata Bidiyo da suka je taron Siyasa a jihar Kaduna aka basu Shinkafa. Matan dai sun rika kare fuskarsu basa son a daukesu amma yace dole su dauke su tunda sune ke saka mutane cikin wahala. Da yawa dai sun yaba masa kan hakan. https://www.tiktok.com/@a.adam001/video/7670149705153711361?_r=1&_t=ZS-98eJvJ5PNeT
Da Duminsa: Adam A. Zango ya kara aure

Da Duminsa: Adam A. Zango ya kara aure

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya kara aure kwanaki kadan bayan rabuwa da tsohuwar matarsa, Maimuna. Wadda ya aura, Maryam Gombe ce ta wallafa labarin inda tace a yau an daura mata aure da baba Ado. Maryam tace duk wanda tawa laifi tana fatan ya yafe mata kuma tana fatan Allah ya basu zaman Lafiya. Hutudole ya dade da lura da cewa akwai soyayya tsakanin Adam A. Zango da Maryam. Domin a baya ta sassaka Hotuna da Bidiyon su tare. Maryam Dai ittace wadda Ordinary President Ahmad Isa yaso kaita kotu kara saboda zargin bata suna
Addini ya hanaku amfani da matan ku ta Duburane amma bai hanaku sha ba>>Inji Miss Zarah

Addini ya hanaku amfani da matan ku ta Duburane amma bai hanaku sha ba>>Inji Miss Zarah

Duk Labarai
Matashiya Miss Zarah ta bayyana cewa, Addini ya hana maza yin amfani da matansu ta Dùbùrq ne amma bai hanasu sha ba. Ta bayyana hakane a TiktokLive da take yi. Lamarin dai ya dauki hankula inda akai ta Allah wadai da ita. https://www.tiktok.com/@uwar_gulma_tv24/video/7670457356915887378?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7670457356915887378&source=h5_m&timestamp=1785961003&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7665740753532061457&share_link_id=75bb3c1b-b719-4073-b703-4b6f184add4a&share_app_id=12...
Kalli Bidiyon: ‘Ya’yan Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje na shan yabo saboda yanda suka duka har kasa suka gaishe da babansu da abokansa

Kalli Bidiyon: ‘Ya’yan Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje na shan yabo saboda yanda suka duka har kasa suka gaishe da babansu da abokansa

Duk Labarai
Wani Bidiyo na yawo a kafafen sada zumunta inda aka ga 'ya'yan tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje sun durkusa har kasa suka gaishe shi shi da abokansa suna zaune. Da yawa sun yaba da lamarin da fadar cewa lallai yawa 'ya'yan nasa tarbiyya me kyau. https://twitter.com/i/status/2085056341719023985