Kalli Bidiyon: Duk wanda baya gamsar da matarsa, akwai yiyuwar zata bi maza>>Inji Alkarmawi
Malam Alkarmawi na Kano ya bayyana cewa, yana da muhimmanci magidanci ya rika gamsar da matarsa.
Yace idan ya zamana magidanci baya iya gamsar da matarsa, a irin hakane a ke samun matan aure na bibiyar maza.
https://www.tiktok.com/@binkabeer35/video/7618292854976269589?_r=1&_t=ZS-94nIA3BWkEL&sp_source=7537614245375297080
Yace suma mata masu kin yiwa mazansu biyayya, su ji tsoron Allah.







