Da Duminsa: Ministan Tsaro, Christopher Musa ya fadi sunan masu daukar nauyin Tshàgyèràn Dhàjì
Ministan Tsaro, Christopher Musa ya bayyana cewa yana zargin 'yan siyasa na bangaren adawane ke daukar nauyin matsalar tsaro a kasarnan.
Ya bayyana cewa suna yin hakanne kawai dan su nuna cewa Gwamnati ta gaza.
Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.
Yace idan aka lura duk idan zabe ya karato sai kaga matsalar tsaro tana ta'azzara.
Yace ba sai mutum yabi ta wannan hanyar ba sannan zai samu mulki.








