Da dumi-duminsa: Kutu ta dakatar da Gwamna Ganduje daga shirya Mukabalar Malamai
Wata kotun majistiri mai lamba 12 da ke zaman ta a gidan murtala da ke Kano, ta dakatar da Gwamnatin jihar Kano daga yin mukabala tsakanin malam Abduljabbar da Malaman Kano.
A wata kara d...