Wannan Ministan babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike ne ya fashe da kuka a coci
Yana kukanne yayin da ake jana'izar wani abokinsa da ya rigamu gidan gaskiya.
https://www.tiktok.com/@chinwiben.web3/video/7629087800146611474?_r=1&_t=ZS-95eAltjMpY8
Tauraron fina-finan Hausa, Muhammad S. Bashir ya bayyana cewa, Tijjaniyya daban Addinin Musulunci daban.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu a kafafen sada zumunta inda aka ganshi yana sukar 'yar Tijjaniyya da cewa, An gayawa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) kalaman da basu dace ba amma basu fito sun kare ba.
Yace amma da jawahilin ma'ani da shehunansu aka taba da yanzu kaji su suna cewa an keta janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).
https://www.tiktok.com/@mhdsbashir/video/7629286951190842645?_r=1&_t=ZS-95dj1ialr4j
Wani kamfanin kasar Amurka dake nemawa mutane shiga a wajan Gwamnatin kasar Amurkar ya bayyana cewa ba zasu bari Gwamnatin Tinubu ta murkushe 'yan Adawa a Najeriya ba.
Kamfanin ya bayyana cewa, Najeriya na da muhimmanci ga tattalin Arzikin Amurka dama Duniya baki daya.
Dan haka ba zasu barta ta fada rikici ba.
https://twitter.com/i/status/2045265157190819914
Wannan dan wasan kungiyar Alnassr ta kasar Saudiyya ne watau Abdullah Khoujali
Mahaifinsa ya je kasar Sudan inda ya auri mahaifiyarsa.
Bayan sun haihu sai ya tsere da shi zuwa Saudiyya da ya girma sai yace masa, mahaifiyarsa ta rasu.
Saidai bayan da ya kai shekaru 30, mahaifin nasa abinda yayi ya dameshi sai ya bayyana masa cewa, mahaifitarsa na nan da rai.
https://twitter.com/i/status/2045239148215181495
Matashiya 'yar Arewa dake aikin Fenti me suna Amira ta dauki hankula bayan da aka ganta tana aikin Fentin.
Bayan da Bidiyon ta ya bayyana tana Fenti, wasu sun rika kiran cewa ya kamata tana saka hijabi.
Saidai a martaninta tace lallai tana saka Hijabi daga gida, amma idan taje wajan aiki ne take cirewa saboda ba zai yiyu ta yi aiki da Hijabin ba.
https://www.tiktok.com/@meerah4725/video/7628641255806815506?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7628641255806815506&source=h5_m×tamp=1776460458&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_camp...
Wani Bayerabe dan barandan siyasa ya dauki hankula bayan da yace su matsalarsu abinci ce.
Yace idan dai za'a basu abinci, a shirye suke su sake zaben jam'iyyar APC.
Bidiyon sa ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda ake ta Allah wadai dashi.
https://twitter.com/i/status/2045034906468639229
Nafiu Bala Gombe ya fitar da jawabi a karin farko tun bayan da su Atiku suka yi babban zabensu na jam'iyyar ADC suka zabi shuwagabannin jam'iyyar.
Nafiu yace Zaben nasu ba halastacce bane kuma su ba halastattun 'yan jam'iyyar ADC bane dan haka zaben da suka yi baya bisa doka.
Saidai kamar ko da yaushe yanayin yanda yake karatun nasa ya dauki hankula inda da yawa suka ce bai ma iya karatun turancin ba.
https://twitter.com/i/status/2045148352346517594
Peter Obi ya bayyana cewa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya amince ya zama mataimakinsa a takarar shugaban kasa da yake son fitowa a zaben shekarar 2027.
Hadimin Peter Obi, Ibrahim Abdulkarim ne ya bayyana haka a wata hira da aka yi dashi a gidan talabijin na Trust TV.
Yace Peter Obi da Kwankwaso sun tattauna batun ba sau daya ba ba sau biyu ba.
Yace kuma nan gaba kadan za'a yi zama na musamman a tsakanin 'yan Kwankwasiyya da su Peter Obi.
https://twitter.com/i/status/2045110213083115526
Wannan wata matace data dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da tace ta gaji da rayuwar bariki da karuwanci.
Tace tana neman matashi me neman matar aure wanda zasu yi aure.
Saidai tace al'aurarta ta lalace, duk wanda zai aureta saidai idan ya yadda zai rika yi ta baya.
https://twitter.com/i/status/2045065257127698919