Tuesday, June 30
Shadow
Kalli Bidiyon: Kwana daya bayan da tace ta daina girgiza Nònuwa da Dùwàwù, Me bakin Kyss ta saki sabon Bidiyo tana gizgizasu

Kalli Bidiyon: Kwana daya bayan da tace ta daina girgiza Nònuwa da Dùwàwù, Me bakin Kyss ta saki sabon Bidiyo tana gizgizasu

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok da aka fi sani da me bakin Kiss ta fito da safiyar jiya hadda kuka tace ta daina girgiza nonuwa da duwawu. Tace ta koma ga Allah tana neman tuba. Tace dalili shine aure zata yi. Saidai da safiyar yau kuma an ga ta saki sabon Bidiyo tana rausayawa. https://www.tiktok.com/@mebakinkiss2/video/7656901716562005266?_r=1&_t=ZS-97dqo7sMMQW
Kalli Bidiyon: Tauraron Tiktok, Farouk Abuja ya bayyana cewa Budurwarsa da aka baiwa wani zai aureta ta yi mai kyss na mintuna 5

Kalli Bidiyon: Tauraron Tiktok, Farouk Abuja ya bayyana cewa Budurwarsa da aka baiwa wani zai aureta ta yi mai kyss na mintuna 5

Duk Labarai
Tauraron Tiktok me suna Frouk Abuja ya bayyana cewa, Budurwarsa da aka baiwa wani zata aura na son ta caja masa kai Yace a haduwar da suka yi ta karshe mintuna 5 ta yi tana masa kiss. Yace suna soyayya amma sai ta ce masa wani dan uwanta ya zo yana nemamta har ya kai kudin gaisuwa amma bata sonsa. Yace da ya ji haka yace to baro zai dauki mataki dan ganin ba'a mata auren dole ba. Yace amma kwatsam sai ga matana ta fito wai tana gayawa mutane cewa wai yace ba zai barta ta yi aure ba. Yace itace ke binsa ba shi ke binta ba dan haka karya take masa. https://www.tiktok.com/@faruq_abuja_back_up/video/7656771436270456084?_r=1&_t=ZS-97dpcCeQeof
Kalli Bidiyon: Malamin da ya ce Momi Gombe da kudin Fasikanci ta gina masallaci, ya sassauta lafazi bayan da Khadija MaiNumfashi tace zata dauki mataki akansa

Kalli Bidiyon: Malamin da ya ce Momi Gombe da kudin Fasikanci ta gina masallaci, ya sassauta lafazi bayan da Khadija MaiNumfashi tace zata dauki mataki akansa

Duk Labarai
Malaminnan da ya bayyana cewa, Momi Gombe da kudin Fasikanci ta gina Masallaci a yanzu ya sassauta Lafazinsa. A baya dai kun ji cewa, Abokiyar sana'ar Momi Gombe, Khadija MaiNumfashi tace malamin ya fito ya janye kalamansa ko su dauki mataki akansa. Saidai a yanzu, Malamin yace, Idan Momi Gombe da kudin halal ta gina masallacinta to Allah zai bata lada amma idan da kudin haram ta gina bata da lada. https://www.tiktok.com/@engr.haarun.adam.bauchi/video/7655973538406370581?_r=1&_t=ZS-97doDPXnDc5
An canjawa DPO din Maraban Jos da ake zargin ya mikawa mafusata Ummulkhairi wurin aiki inda aka mayar dashi Kurmin Mashi, saidai ‘yan uwanguwar sun ce basu yadda ba

An canjawa DPO din Maraban Jos da ake zargin ya mikawa mafusata Ummulkhairi wurin aiki inda aka mayar dashi Kurmin Mashi, saidai ‘yan uwanguwar sun ce basu yadda ba

Duk Labarai
Ordinary President, Ahmad Isa yayi zargin cewa an canjawa DPO din maraban jos wajan aiki inda aka mayar dashi unguwar Kurmin Mashi. Yace mutanen Unguwar Kurmin Mashi ne suka kirashi suka sanar dashi hakan inda suka ce ba zasu yadda ba, zasu fito zanga-zanga. DPO din dai shine ake zargin ya mika Ummulkhairi Malamar Islamiyya wajan mafusata suka mata aika-aika. Inda yace ba zasu yadda ba ace ba a binciki DPO din ba kuma ba'a hukuntashi ba ace an canja masa wurin aiki. https://www.tiktok.com/@badyblog/video/7656966125745392917?_r=1&_t=ZS-97djCtQTszV
Kalli Bidiyon: Yanda Hassan Make-Up ya gyarawa Tauraruwar fina-finan Hausa, Khadija MaiNumfashi rigar Nònònta yayin da ta fito waje

Kalli Bidiyon: Yanda Hassan Make-Up ya gyarawa Tauraruwar fina-finan Hausa, Khadija MaiNumfashi rigar Nònònta yayin da ta fito waje

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Hassan Make-Up ya gyarawa kawarsa wadda yake kira da aminci, rigar nononta bayan da ta bayyana a yayin da suke magana. Hassan Make-Up dai ya je wajan Khadija MaiNumfashi dan ya tayata murnar motar data siya. A yayin sa suke zaune a cikin motar suna magana, an ga Rigar Nonon Khadija MaiNumfashi ya fito waje inda hassan Make-Up ya sa hannu ya gyara mata. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7656822732532780296?_r=1&_t=ZS-97dfEOEb0YW
Zan jagiranci Zanga-zanga wadda zamu kori duk wani dan majalisa daga gidansa ya koma majalisar da zama, ko dai su sanya shugaban kasa ya magance matsalar tsaro ko kuma idan ba zai iya ba su tsigeshi>>Inji IG Wala

Zan jagiranci Zanga-zanga wadda zamu kori duk wani dan majalisa daga gidansa ya koma majalisar da zama, ko dai su sanya shugaban kasa ya magance matsalar tsaro ko kuma idan ba zai iya ba su tsigeshi>>Inji IG Wala

Duk Labarai
Dan fafutuka, IG Wala ya bayyana cewa, Zai jagoranci wata zanga-zanga wadda za'a tabbatar da cewa kowane dan majalisar tarayya an koreshi daga gidansa ya koma majalisa da zama. Yace zasu bi duka gidajen 'yan majalisar tarayya su tabbatar cewa an koresu sun koma majalisar da zama. Yace abinda ake so su yi shine su tursasa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya magance matsalar tsaro ko kuma idan ba zai iya ba, su tsigeshi. Yace ba ana maganar dan kishin kasa ba, yace duk wanda yake son ya rayu zuwa gobe shine ake so ya fito a yi wannan zanga-zangar dashi dan matsalar tsaro ta ta'azzara. https://twitter.com/i/status/2071608069247635886
Aminu Warkal ya bayyana dalilin da yasa ya hana matarsa daukar magungunan da aka bata a asibiti bayan ya saketa duk da tana dauke da ciki

Aminu Warkal ya bayyana dalilin da yasa ya hana matarsa daukar magungunan da aka bata a asibiti bayan ya saketa duk da tana dauke da ciki

Duk Labarai
Aminu Warkal ya bayyana cewa, dalilin da yasa ya hana matarsa daukar magungunanta na Asibiti duk da tana dauke da ciki bayan ya saketa, shine sata ta masa. Matar Aminu dai ta zargeshi da cewa ya hanata daukar maganin ta da aka bata a asibiti bayan ya saketa. A martaninsa, yace dalilinsa shine, matar tasa sata tai masa, ta dauki dabbobinsa ta sayar, kuma yace ta dawo masa da dabbobinsa amma taki, sannan babu magana me dadi, shiyasa shi kuma yace ko allura ba zata dauka ba daga gidan. Saidai Aminu Warkal yace duk da wannan, da zata fito ta bashi hakuri, shikenan maganar zata wuce.