Thursday, March 26
Shadow
Kalli Bidiyon: Jarumar fina-finan Hausa, Auta tawa Kannywood tonon Silili inda tace duka manyansu da yaransu ‘yan Isqa ne in banda ‘yan kadan

Kalli Bidiyon: Jarumar fina-finan Hausa, Auta tawa Kannywood tonon Silili inda tace duka manyansu da yaransu ‘yan Isqa ne in banda ‘yan kadan

Duk Labarai
Jarumar Fina-finan Hausa me suna Auta tawa masana'antarsu Tonon Silili inda tace duka manyan da yaransu da producers duk 'yan iskane in banda 'yan kadan. Tace manyan masu yin fina-finai wanda fina-finan su yanzu ake yayi da yawansu idan zasu tona musu asiri, mutane ba zasu gansu da mutunci ba. Ta yi gargadin masu tsokanarta su daina idan ba haka ba zata yi tonon Asiri da kiran suna wanda ba zaiwa kowa dadi ba. https://www.tiktok.com/@autamumunata/video/7621150666802711828?_r=1&_t=ZS-950ovNBm01p&sp_source=7537614245375297080
Bidiyo ya bayyana inda aka ce Sadiya Haruna ce ke fada da wata a Kasar Saudiyya

Bidiyo ya bayyana inda aka ce Sadiya Haruna ce ke fada da wata a Kasar Saudiyya

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya bayyana inda aka yi ikirarin cewa, Sadiya Haruna ce ake fada da ita a kasar Saudiyya. Saidai Sadiya ta fito ta karyata Bidiyon inda tace Allah ya isa bata yafe ba. Tace mijinta ya kirata akan Bidiyon hakanan mahaifiyarta ma ta kirata dan haka wanda ya wallafa Bidiyon bata yafe masa ba. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7621486374109072656?_r=1&_t=ZS-950gV18fbdo&sp_source=7537614245375297080
Najeriya ta zo ta karshe a jadawalin kasashen dake da ingancin Rayuwa a Duniya

Najeriya ta zo ta karshe a jadawalin kasashen dake da ingancin Rayuwa a Duniya

Duk Labarai
An fitar da jadawalin kasashen Duniya da suka fi ingancin rayuwa a shekarar 2026 kuma Najeriya ce ta zo ta karshe. Ga Jasawalin kamar haka: 1 Netherlands 213.62 Denmark 212.23 Luxembourg 211.94 Oman 207.65 Switzerland 206.26 Finland 204.47 Austria 199.88 Germany 196.39 Iceland 195.810 Norway 195.411 Estonia 190.712 Australia 189.613 Sweden 189.314 New Zealand 188.515 United States 186.016 Spain 185.817 Japan 185.618 Qatar 182.719 Slovenia 181.520 Lithuania 178.221 Croatia 176.622 United Kingdom 175.923 United Arab Emirates 175.524 Czech Republic 175.325 Belgium 175.226 Canada 172.027 France 169.828 Portugal 169.529 Ireland 167.730 Israel 167.731 Latvia 167.332 Saudi Arabia 165.333 Kuwait 162.734 Cyprus 159.635 Slovakia 158.636 Singapore 158.137 Poland 156.138 Taiwan 155.539 Puerto Ri...
Farashin dala a kasuwar Chanji a yau, Alhamis

Farashin dala a kasuwar Chanji a yau, Alhamis

Duk Labarai
Farashin dala a kasuwar Gwamnati a yau Alhamis, 26 ga watan Maris 2026 ta fara akan Naira ₦1,385.46 kan kowace dala Saidai da rana ta dan bude farashin ya dan yi kasa zuwa Naira a ₦1,384.39 akan kowace dala. A farashin bayan fage kuwa, Dalar ta kai Naira ₦1,415 idan mutum zai siya, saidau idan kuma mutum zai siyar ne ana saye akan Naira ₦1,405 a kasuwannin Legas da Abuja.
Kalli Bidiyon: Ni fa tsohon dan fashi da makami ne, Amma Jesus ya zo da mala’iku 7 tare dashi, yace ya yafe min Zunubaina sannan ya shiryeni>>Inji Rev. Ezekiel  Dachomo

Kalli Bidiyon: Ni fa tsohon dan fashi da makami ne, Amma Jesus ya zo da mala’iku 7 tare dashi, yace ya yafe min Zunubaina sannan ya shiryeni>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Duk Labarai
Shahararren fasto dake yawan sukar Musulunci da musulmai, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, a baya shi tsohon dan fashi da makami ne. Yace a shekarar 1980 sun taba zuwa suka yi fashi a wani banki a jos. Yace amma Jesus ya sameshi da mala'iku 7 yace ya yafe masa zunubansa sannan kuma ya shiryeshi. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a kwanakin baya wadda ta dauki hankula sosai. https://twitter.com/i/status/2036807363995341083
Allah Sarki:Kalli Bidiyon Sojan da aka kora daga aiki saboda yace ‘yan siyasa su saka ‘ya’yansu a aikin soja ya yi magana a karin farko

Allah Sarki:Kalli Bidiyon Sojan da aka kora daga aiki saboda yace ‘yan siyasa su saka ‘ya’yansu a aikin soja ya yi magana a karin farko

Duk Labarai
Sojan Najeriya da aka kora daga aiki saboda yace 'yan siyasa su saka 'ya'yansu aikin soja ya fito a karin farko yayi magana. Sojan yace an kamashi ne a bakin aiki inda yake a Maiduguri na tsawon shekaru 4 da watanni 9. Yace an kaishi aka kulle sau biyu kawai ake bashi abinci. Yace ya sha wuya amma daga baya aka koreshi daga aiki. Yace a Najeriya yanzu ba dama mutum ya fadi gaskiya. https://twitter.com/i/status/2036896738162749908
Gawuna yaki daga waya yayin da shugaba Tinubu ke ta kokarin kiransa dan hanashi komawa Kwankwasiyya

Gawuna yaki daga waya yayin da shugaba Tinubu ke ta kokarin kiransa dan hanashi komawa Kwankwasiyya

Duk Labarai
Gawuna ya sa wayarsa a 'DND' yayin da Tinubu ke kokarin dakile komawarsa Kwankwasiyya Rahotanni daga fagen siyasar Jihar Kano sun nuna cewa tsohon mataimakin gwamnan jihar kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya zama wanda nema ruwa a jallo, yayin da wayarsa ta kasa samuwa a daidai lokacin da ake rade-radin shirin ficewarsa daga jam’iyyar zuwa Kwankwasiyya daga nan kuma zuwa ADC. Ana zargin cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci wasu manyan jiga-jigan APC da su dakatar da yunkurin Gawuna na sauya sheka zuwa tafiyar Kwankwasiyya ko kuma jam’iyyar ADC. Daily Nigerian, ta rawaito cewa Gawuna na shirin hada kai da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, domin kifar da Gwamna Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 mai zuwa. Majiyoyi...
Da Duminsa:Ana yada rade-radin cewa, Sheikh Khalifa Sani Zaria ya rigamu gidan gaskiya a hannun jami’an tsaron dake tsare dashi

Da Duminsa:Ana yada rade-radin cewa, Sheikh Khalifa Sani Zaria ya rigamu gidan gaskiya a hannun jami’an tsaron dake tsare dashi

Duk Labarai
Tauraron Tiktok kuma dan siyasa, Warkal ya bayyana cewa, suna samun rahotanni wanda basu tabbata ba cewa, Sheikh Khalifa Sani Zaria ya rigamu gidan gaskiya a hannun jami'an tsaron dake tsare dashi. Ya bayyana cewa, idan har hakan ta tabbata, to lallai ba zasu sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba. https://www.tiktok.com/@ameenwarkal/video/7621190147920399623?_r=1&_t=ZS-94zDN7p0QjZ&sp_source=7537614245375297080
Gwamnatin Najeriya tamin alkawarin bani jirgin ruwan danyen man fetur 15 a wata amma guda 5 kawai suke bani>>Inji Dangote

Gwamnatin Najeriya tamin alkawarin bani jirgin ruwan danyen man fetur 15 a wata amma guda 5 kawai suke bani>>Inji Dangote

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa, Gwamnatin Tarayya ta masa alkawarin bashi jirgin ruwan danyen mai guda 15 a wata. Yace amma bata cika wannan alkawari ba, Jirage 5 kawai take bashi a wata. Dangote ya nemi Gwamnatin data cika Alkawarin data daukar masa. Yace matatarsa na fitar da gangar tataccen man fetur 650,000 a kullun kuma yana biyawa Najeriya dama Afrika bukatar man fetur dinsu
Maganar komawar Gawuna Kwankwasiyya na shirin tabbata, ji kalman Yabo sa Kwankwaso ke gaya ma gawunan

Maganar komawar Gawuna Kwankwasiyya na shirin tabbata, ji kalman Yabo sa Kwankwaso ke gaya ma gawunan

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya jinjinawa Gawuna sosai a yayin da tawagar gawunan suka je masa gaisuwar Sallah. An ji Kwankwaso na fadar cewa Gawuna kwamishinansa ne me daraja kuma yanda yake girmamashi tun yana gwamna har yau bai canja ba. Sannan yace Gawuna bai taba fadar wata magana mara dadi akansa ba. https://twitter.com/i/status/2036720937874108685 Rade-radi dai sun yi yawa akan cewa, Gawuna na shirin komawa Kwankwasiyya inda Ake tsammanin Kwankwason zai tsayar dashi takarar gwamna.