Tauraruwar fina-finan Hausa da turanci, Rahama Sadau ta fito ta bayyanawa Duniya irin soyayyar da takewa abin begenta ta dandalinta na sada zumunta.
Rahamar ta bayyana cewa, a kullun rana ta Allah kara narkewa take a kogin soyayyarshi.
Saidai bata bayyana ko wanene ba.
Lokaci dai be bar komai ba.
Muna fatan Allah ya kara dankon soyayya.
Rahamar ta bayyana cewa, a kullun rana ta Allah kara narkewa take a kogin soyayyarshi.
Saidai bata bayyana ko wanene ba.
Lokaci dai be bar komai ba.
Muna fatan Allah ya kara dankon soyayya.
No comments:
Post a Comment