Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo kenan a wadannan hotunan na sama tare da mataimakiyar sakataren majalisar dinkin Duniya, Amina J. Muhammad a yayin ziyarar da ya kai kasar Amurka.
Amina ta bayyana cewa, sun tattauna da Osinbajo akan ci gaban Najeriya da tsaro a yakin Afrika
Zaka so Karanta Wasu rahotannin satar Mutane a Najeriya ba gaskiya bane>>Osinbajo ya gayawa 'yan Najeriya a Amurka
No comments:
Post a Comment