1 Uchechukwu Samson Ogah (Abia) – karamin ministan tama da karafa
2. Muhammadu Bello (Adamawa) – Ministan Abuja
3. God’swill Akpabio (Akwa Ibom) – Ministan Niger Delta
4. Dr Chris Ngige (Anambra ) – Kwadago
5. Sharon Ikeazu (Anambra) – karamar minitar ma'adanai
6. Adamu Adamu – Bauchi, Ilmi
7. Amb Maryam Katagum – Bauchi, karamin ministan kasuwanci
8. Timipre Silva – Bayelsa, man fetur
9. Sen. George Akume – Benue, ayyuka na musamman
10. Mustapha Baba Shehuri – Borno, Noma
11. Godwin Jedi-Agba – Cross River, karamin ministan wutar lantarki
12. Festus Keyamo – Delta, karamin ministan Niger Delta
13. Ogbonnaya Onu – Ebonyi, kimiyya da fasaha
14. Dr. Osagie Ehanire – Edo, lafiya
15. Clement Ikanade Agba – Edo, kasafi da tsare-tsare
16) Otunba Adeniyi Adebayo – Ekiti, kasuwanci
17) Geoffrey Onyeama – Enugu, Harkokin kasashen waje
18)Dr. Ali Isa Pantami – Gombe, Sadarwa
19) Emeka Nwajuba – Imo, karamin ministan ilmi
20) Suleiman Adamu – Jigawa, albarkatun ruwa
21 Zainab Shamsuna Ahmed – Kaduna, kudi, kasafi da taare-tsare
22) Dr. Mohammad Mahmoud – Kaduna, ma'adanai
23) Mohammed Sabo Nanono – Kano, Noma
24) Maj. Gen. Bashir Magashi (rtd) – Kano, Tsaro
25) Hadi Sirika – Katsina, Jiragen sama
26) Abubakar Malami – Kebbi, Shari'a
27) Ramatu Tijani Aliyu – Kogi, karamar ministar Abuja
28) Lai Mohammed – Kwara, Harkokin Yada Labarai
29) Gbemisola Saraki – Kwara, Karamar Ministar Sufuri
30) Babatunde Raji Fashola – Lagos, Ayyuka da gidaje
Adeleke Mamora – Lagos, Karamin ministan Lafiya
32) Mohammed A. Abdullahi – Nasarawa, Karamin ministan kimiyya da fasaha
33) Amb. Zubairu Dada – Niger, Harkokin kasashen waje
34) Olamilekan Adegbite – Ogun, Tama da Karafa
35) Sen. Omotayo Alasuadura – Ondo, Karamin ministan kwadago
Rauf Aregbesola – Osun, Harkokin Cikin Gida
37) Sunday Dare – Oyo, Matasa Da Wasanni
38) Dame Pauline Tallen – Plateau, Harkokin Mata
39) Rotimi Amaechi – Rivers, Sufuri
40) Mohammed Maigari Dangyadi – Sokoto, Harkokin 'Yan Sanda
41. Engr. Sale Mamman – Taraba, Wutar lantarki
42) Abubakar D. Aliyu – Yobe, ayyuka da gidaje
43) Sadiya Umar Faruk – Zamfara, harkokin jama'a, ibtila'i da bunkasa harkokin jama'a
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment