An shirya walima ta musamman dan taya Sheikh Aliyu Isa Pantami samun mukamin ministan Sadarwa da shugaban kaa, Muhammadu Buhari ya bashi a babban birnin tarayya, Abuja.
Muna taya malam murna da fatan Allah ya tayashi riko.
Kalli karin hotuna.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment