Kotun sauraren kararrakin zaben majalisun tarayya dake da zama a Lokoja, jihar Kogi a yau Juma'a ta soke zaben da akawa sanata Dino Melaye inda ta bada umarnin sake shirya wani zaben.
The Cable ta ruwaito cewa kotun tace a sake zabenne a mazabar Kogi ta Yamma da sanata Dino Melaye ke wakilta a majalisar Dattijai.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment