Hoton farko Aisha ce ta yi irin ɗaurin kannan na ƴan matan Kano mai jan hankalin ƴan Zaria, har ta fi kyau a cikin shigarta ta Musulmi Alhamdulillah Masha Allah.
Hoto na biyu lokcin tana Chioma ƴan Anambura Amman dai Inyamuran nan da suka sace yaran a Kano sun cuce mu Allah ya isa, Allah Ta'ala ya kuƙuɓuta da duk yaran da aka sace aka arnantar da su. #JusticeForKano9
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment