Uwargidan shugaban kasa, Aisha Muhammadu Buhari ta gudanar da taron Maulidin Manzon Allah S.A.W tare da yi wa ƙasa addu'a.
An gudanar da taron ne a safiyar yau Litinin 11 ga watan Nuwamba, 2019, a dakin taro na banquet Hall dake fadar gwamnatin tarayya Abuja.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment