Tauraruwar Fina-finan Hausa, Hafsat Idris da mahaifinta ya rasu a jiya, ta bayyana cewa an yi jana'aizar mahaifin nata a garinsu, Kura dake Kano. Muna fatan Allah ya jikanshi da Rahama.
Muna fatan Allha ya kara hakuri.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment