Tauraron dan kwallon Najeriya dake bugawa Leicester City wasa, Ihaenacho ya taimakawa kungiyar yin nasara a wasanta na yau inda ya bayar da taimako aka ci kwallo ta farko sannan shima ya ci kwallo ta 2.
Wasan da Arsenal ta buga da Norwich City ya kare da sakamakon 2-2 wanda ana iya cewa bata canja zani ba kenan duk da korar da Arsenal tawa kocinta, Unai Emery.
Itama dai Manchester United 2-2 ta buga da Aston Villa a ci gaba da fama da rashin nasara da take yi a 'yan kwanakinnan.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment