Uwargidan shugaban kasa, Hajiya A'isha Buhari ta karbi bakuncin shahararren malamin addinin islama dan kasar Zimbabwe,Isma'il Mufti Menk a fadar gwamnati dake babban birnin tarayya, Abuja.
A'isha Buhari ta bayyana jin dadin ziyarar tasu inda tace tana musu fatan komawa gifa lafiya.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment