Harin kunar Bakin Wake ya hallaka mutane 4 a garin Gwoza dake kudancin jihar Borno. Lamarin ya farune a lokacin sallar Asuba inda aka samu wani dan kunar bakin wake ya afkawa wasu masallata.
Majiyar tsaro da bata so a wallafata ta bayyana cewa maharinne kadai ya mutu sai kuma mutane 13 da suka samu raunuka.
Hukumar soji ko 'yansanda bata tabbatar da harin a hukumance ba.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment