A yayin da ake tsaka da tunanin baturiyar data taso daga Amurka ta biyo wani matashin Saurayinta har Najeriya sannan kuma wata itama da Rahotanni suka nuna ta biyo wani zuwa Katsina. Ga dukkan alamu dai shima tauraron Masana'antar Fina-finan Hausa, Kamal S Alkali yayi kamu.
Da dama dai sun mai faran Alheri a shafin nashi bayan saka wannan labari.
Hakanan shima Nazir Ahmad, sarkin Wakar Sarkin Kano ya saka hoton na Kamal da baturiyar inda ya bayyana cewa, Shima ta Biyoshi Allah yasa a yi a Sa'a
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment