Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki Adam A. Zango kenan a wannan hoton nashi tare da matarshi da diyarsu Murjanatu, hoton yayi kyau sosai kuma ya dauki hankulan mutane, Adamun ya bayyana cewa Iyalanshi yake sawa a farko a lamurranshi.
Muna mishi fatan Alheri da kuma Allah ya kara kauna da soyayya.
Muna mishi fatan Alheri da kuma Allah ya kara kauna da soyayya.
No comments:
Post a Comment