A kwanakin bayane wata Inyamura me suna A'ishat Obi data amshi addinin musulunci ta fito ta bayyanawa 'yan uwanta Inyamurai da Duniya cewa addinin na musulunci ya samu kafuwa a yankin Inyamuran kuma tana kira ga 'yan uwanta da suka amshi musulunci dasu tashi tsaye su nemi ilimin addinin.
A'isha ta kara da cewa wannan 'yar uwatace, kai tamafi karfin 'yar uwa a gareni domin tana daga cikin wadanda kyawawan halayyarsu ya jani na amshi addinin musulunci, kuma ina fatan gamuwa da ita idan Allah ya tashemu kiyama, A'isha tayi fatan cewa Allah ya bata ikon amfanar da mutane itama.
No comments:
Post a Comment