Be kamata abar Masu fyade cikin al'umma ba>>Zahara Buhari
Diyar shugaban kasa, Zahara Buhari ta bayyana damuwa akan matsalar fyade da ake fama da ita a 'yan kwanakinnan inda tace, abin takaicine ya kamata ana hukunta masu yin fyade.
Ta kara da cewa, Be kamata abar masu fyade cikin al'umma ba.
No comments:
Post a Comment