Jami'ar Bayero dake Kano ta sallami dalibanta dake shekarar karshe su 24 daga makarantar kamar yanda hukumar makarantar ta bayyana a jiya, Juma'a 9 ga watan Augusta.
Sanarwar da jami'ar ta fitar ta bayyana cewa, saidai sauran dalibai 18 za'a sake basu damar tantancewa a karo na biyu kan takardun da suka gabatar na shiga jami'ar.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment