Shugaban kungiyar tunuba ta Dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ba taimaki Arewa ba daga matsalolin da take ciki.
A hirarsa da Adamu Ali Tongo, Farfesan ya ce lamura sun tabarbare a Arewacin Nijeriya, kuma shugaba Buhari ya gaza tabuka abun azo a gani.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment