Taurarin fina-finan Hausa na Kannywood da suka hada da Adam A. Zango, Fati Muhammad, Buhari Al-Amin sun jewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Kuma danbtajarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar gaisuwar Hadiminshi, Pariya da ya rasu kwanakin baya a Dubai.
Adam A. Zango da Fati Muhammad duk sun wallafa hotunan Ziyarar a shafukansu na sada zumuntaninda Fati Muhammad ta rubuta cewa.
Alhamdulillahi yau na hadu da maigidana jagorana, mahaifina, wanda shine komai a rayuwata Alhaji Atiku Abubakar, Allah ya kara lafiya da Nisan Kwana, Ubangiji Allah ya kai Haske kabarin Pariya.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment