Uwargidan shugaban kasa, Hajiya A'isha Buhari ta kwarmata cewa akwai wasu Umarnin da dan uwan shugaban kasar, Mamman Daura ke bayarwa ba tare da sanin shugaban kasar ba.
Ta kara da cewa Garba Shehu da ya kamata ace yana kare kimar shugaban kasa da ta iyalanshi ya mayar da kanshi abin amfanin wasu miutane dan cma burinsu.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment