Bashir ya saka hoton Bryant a shafinshi na dandalin Twitter inda ya mai fatan RIP
Saidai yayin da wasu suka yaba, wasu kuwa sukar wannan abu suka yi inda sukace an saka Bom a masallaci a Borno, An sace mutane dan neman kudin fansa amma bai yi magana akai ba sai mutuwar Bryant.
Wani kiwa cewa yayi tunda dai ba musulmi ya mutu ba to ranshi ba zai huta ba.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment