Gwamnan Kano, Dr. Umar Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso na shirin komawa jam'iyyar APC dan yayi takarar shugaban kasa a shekarar 2023.
Ya kara da cewa koda a shekarar 1999 da suka yi takara tare Kwankwaso baici zaben fidda gwani ba, Gandujenne yaci amma aka sasantasu. Yace kuma shi ogan Kwankwaso ne dan a lokacin shine ya dauki nauyin yiwa Kwankwason fastocin yakin Neman zabe kuma ya tattaro mai magiya baya daga duka kananan hukumomin Kano 44.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment