TALAUCI KO BACIN RAI?
Me Ya Kai Matashi Kashe Kansa A Jihar Katsina?
Rahotonni dake fitowa daga karamar hukumar Jibia dake jahar Katsina, sun tabbatar da cewa wani matashi ya rataye kansa, wanda kawai tashi aka yi aka ganshi a rataye ya mutu.
Muna rokon Allah ya sa mufi karfin zukatanmu.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment