Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya gana yau da kwamishinan kungiyar hadin kan Turai dake kula da Rikice-Rikice, Janez Lenacic a fadarshi ta Villa dake babban birnin tarayya, Abuja inda ya basu tabbacin cewa Najeriya zata shawo kan rikice-rikicen dake Arewa Maso Gabas.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment