Wani bawan Allah ya bayyanawa tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau irin soyayyar da yake mata inda yace shidai gashi yana santa amma baisan yanda za'a bullowa lamarin ba.
Ya bayyana maka burin zuciyar tashine a dandalin Twitter inda ita ma bata yi wata-wara ba ta bashi amsa.
Rahama ta bashi amsar cewa to ya za'ayi kenan. Ka fito kawai.
Wannan lamari ya dauki hankula sosai.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment