Pages

Saturday 25 January 2020

Rahama Sadau ta cewa masoyinta ya fito

Wani bawan Allah ya bayyanawa tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau irin soyayyar da yake mata inda yace shidai gashi yana santa amma baisan yanda za'a bullowa lamarin ba.





Ya bayyana maka burin zuciyar tashine a dandalin Twitter inda ita ma bata yi wata-wara ba ta bashi amsa.

Rahama ta bashi amsar cewa to ya za'ayi kenan. Ka fito kawai.

Wannan lamari ya dauki hankula sosai.





Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:

A shafin twitter zaku same mu a @hutudole

A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa

Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole

No comments:

Post a Comment