Tsohon shugaban jam'iyyar APC, John Oyegun ya bayyana cewa Najeriya na kara fadawa cikin talauci kuma abubuwa da dama basa tafiya yanda ya kamata dan hakane mutane basa farin ciki da yanda kasar take.
Ya kara da cewa duk da dai a shekaru 20 da suka gabata, kowace gwamnati data zo takan kawo ci gaba a kasar amma ya kamata a bincika me ysa har yanzu mutane da dama basa farin ciki da shuwagabannin su.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment