Wata baiwar Allah data saka hotonta a shafinta na dandalin Twitter ta kuma Rubuta Da So Samune hade da sunan mawaki Deezell ta dauki hankalinshi inda yayi tunaninbtana sonshine.
Dalilin haka ya bata amsar cewa, Wallahi A'isha na yi Aure.
Saidai itama ta mayarmai da amsar cewa, Ibrahim Daman ba sonka nake ba. Wakar nake so ba kaiba.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment