Wasu fasin jojin Jirgin kasan Kaduna Zuwa Abuja sun hadu da harin 'yan bindiga bayan Isar Kaduna daga Abuja. Lamarin ya farune Ranar Juma'ar data gabata.
Rahoton yace masu motoci sun gudu sun bar motocin nasu amma babu tabbacin ko an yi garkuwa da wani a harin.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment