Pages

Sunday 26 January 2020

'Yan bindiga sun kaiwa fasinjojin jirgin kasan Kaduna-Abuja hari

Wasu fasin jojin Jirgin kasan Kaduna Zuwa Abuja sun hadu da harin 'yan bindiga bayan Isar Kaduna daga Abuja. Lamarin ya farune Ranar Juma'ar data gabata.



Rahoton The Cable ya bayyana cewa bayan saukar fasinjojin suna kokarin kaiwa ga masaukansu, wanda suka bi hanyar zuwa filin jirgi daga tashar jirgin kasar sun gamu da harin 'yan bindiga.

Rahoton yace masu motoci sun gudu sun bar motocin nasu amma babu tabbacin ko an yi garkuwa da wani a harin.






Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:

A shafin twitter zaku same mu a @hutudole

A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa

Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole

No comments:

Post a Comment