Bayan hutun da aka samu a gasar Premier league, 'yan wasan kungiyar Arsenal sun tafi hutu kasar Dubai.
'Yan wasan sun fita yawon bude ido a Sahara inda suka ci abinciccikan yankin.
'Yan wasan sun hau rakuma inda suke nuna wa duniya cewar sun shaki iska mai dadi.
Pierre-Emerick Aubameyang da Alexandre Lacazette sun ba wa sauran 'yan wasan dariya bayan sun hai rakumi tare.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment