Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jagoranci bude taron baiwa Sabbin ministocin daya nada da sakatarorin manyan ma'aikatan gwamnati horon aiki yau a babban birnin tarayya, Abuja.
Shugaban ya hori ministocin da cewa zasu yi aikine da kare muadun gwamnati a ma'aikatun da aka basu musamman wajan fitar da 'ya Najeriya daga kangjn talauci, shugaban ya kara da cewa a karshen mulkinshi Najeriya zata kasance akan hanyar kawar da 'yan Najeriya miliyan 100 daga kangin talauci.
Ya bukaci ministocin da su hada kai dan aiki tare da abokan aikinsu.
A zahiri yake ci gaban da suka kawowa Najeriya wajan yaki da cin hanci, samar ababen more rayuwa da yin kokari kan matsalar tsaro.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment