'Yan kwallon kwando mata na Najeriya, D'Tigress sun lallasa na kasar Senegal a wasan karshe da suka buga jiya na cin kofin kwallon kwanto ta mata na nahiyar Afrika.
Wannanne kofi na 4 da D'Tigress suka lashe a gasar.
Sun yi nasara a wasan na jiyane bayan da suka ci Senegal 60-55.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment