Kungiyar kare muradun inyamurai ta Ohanaeze ta fito ta bayyana cewa wasu Inyamuran a yakin kudu maso gabas na shiga rigar fulani dan sace mutabe dan kudin fansa da kuma kisan ba gaira ba dalili.
Dan haka yake kira ga sarakunan gargajiya da wakilan al'umma da su nemo irin wadannan bata gari su damkawa hukuma dan maganin su.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment