Wadannan tarin motocin an kama su ne a ajiye a wani babban gida dake varin Dan'isa kusa da bodar Nijeriya da Nijar, jami'an kwastan din kasar Nijar suka kame motocin jibge a kangon, wadanda ake kyautata zaton an yi shirin shigowa da su ne cikin Nijeriya.
Jami'an hukumar kwastam din Nijar suna cigaba da binciken mai motocin da aka kame marasa lambobi.
Daga Rabi'u Biyora
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment