Me baiwa shufaban kasa shawara kan tallafawa al'umma Mrs Maryam Uwais ta bayyana cewa kashi 80 na tallafin da aka baiwa Najeriya an yi amfanine da kudin da aka kwace wanda ake zargin tsohon shugaban kasa,Sani Abacha da sacewa.
Maryam ta yi wannan bayanine a wajan wani taro da aka yi a babban birnin tarayya, Abuja kan kwato kadarori da kudin gwamnati da aka yi sama da fadi dasu.
Ta kara da cewa mutane 18,200 ne suka karbi bashin kuma kasa da 1000 ne kawai suka kasa biyan bashin.
Tace tsarin ya bada sakamakon da ake so dan kuwa wadanda suka karbi bashin na tin kasuwanci da harkar Noma.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment