Wannan hoton bidiyon wata matace da ta mayarwa da wani fasto dake wa'azi a kasuwa martani bayan da yace Annabi Isa Dan Allah ne(Subhanallah) matar tace ma Faston Allah bashi da da.
Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya farune a jihar Delta.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment