Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya halarci ta'aziyar rasuwar Malama Ummul Khursum da kuma Dr Habib Mohd ma'aikatan asibitin Mallam Aminu Kano wadanda Allah ya yi rasuwa sakamakon kamuwa da cutar Zazzabin Lassa da suka yi.
Gwamna ya jagoranci addu'a. Inda ya yi fatan Allah jikan su da rahama Ya kuma bawa Iyalan su hakurin jure rashin.
Salihu Tanko Yakasai
Special Adviser Media
Government House Kano
January 25, 2020
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment