Pages

Sunday 26 January 2020

Gwamna Zulum Ya Mayar Da Daya Daga Cikin Gidajen Karuwan Da Ya Rusa Zuwa Asibiti

Ana ci gaba da aikin gina babban asibiti a anguwar Bolori 2 wanda a baya a nan otal din karuwai mai suna Barka da Zuwa yake, wanda Gwamnatin Zulum ya rusa saboda badalar da ake yi a cikinsa.









Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:

A shafin twitter zaku same mu a @hutudole

A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa

Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole

No comments:

Post a Comment