Wani dalibin jami'ar Maiduguri dake jihar Borno, me suna Mu'umain Muhammad yawa kungiyar Boko Haram wayau ta sakeshi bayan garkuwa da suka yi dashi.
Saidai a kokarin tsira daga hannun 'yan Boko Haram din dalibin ya musu karyar cewa yana karantar Larabcine a jami'a dan ya kammala ya fara wa'azi, kamar yanda The Cable suka ruwaito.
Dalilin haka kuwa tasa Boko Haram din ta saki matashin dalibin yayinda ta ci gaba da tsare sauran daliban data koma.
Kokarin jin ta bakin soji ko jami'ar Maiduguri ya ci tura.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment