Bayan da tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta saka wadannan hotunan nata tare da 'yan uwanta da suka je shakatawa a Dubai jama'a da dama sun yaba saidai an samu wani da ya mata tambayar kwakwaf.
Sai Rahamar ta bashi amsar cewa su suna amfani da man sanya hasken fata ne me tsada.
Lamarin dai ya farune a shafin na Rahama Sadau na dandalin Instagram.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment