Tauraron me wasan barkwanci wanda a da yake a Kwankwasiyya amma daga baya ya koma APC Gandujiyya wanda har aka ganshi da gwamna Ganduje, ya fito inda ya karyata wani bidiyonshi da aka yada na cewa wai ya sake komawa Kwankwasiyya.
Ya kara da cewa tuni ma har gwamna Ganduje ya biya mai Umara zai tafi.
Ga sabon budiyon da ya saki jiya alhamis a kan wannan lamari:
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment