Wannan wani bawan Allah ne masoyin tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Adam A. Zango daya taso tun daga garinsu, Sayyinna dake Sakkwato zuwa Kaduna dan ya gana da Adamun.
Yace daga karshe dai sun dauki hoto da matashin me suna Saifullahi kuma zai koma gida dan ya nunawa Abokansa.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment