Yarinyarnan 'yar Jos me suna Halima da labarinta ya karade shafukan sada zumunta cewa daga zuwa ta hadu da wani da suka hadu ta shafin sada zumunta ta bace ba'a kara jin duriyarta ba a karshe dai an gano ta a gidan wani mutum a babban birnin tarayya, Abuja.
Ta kara da cewa ba Sa'adiya bace kadai a gidan mutumin ba an samu kuma waau sauran 'yan mata.
Ga dai abinda ta rubuta kamar haka:
"Allahamdulillahi
Ansamu Labarin Mutunmin Da Yazo Ya Dauki Cousin Sister Dinmu, Kuma ba Ita Kadai Bane A Gidan Da Ya Kaita Akwai Yammata Da Yawa Wanda Aka Sake Suna Gidan A Abuja.
Allah Ya Kara Tona Asirin Su!! Mun Gode Da Adu'an Ku🙏🙏🙏.
More Details Later Inshaa Allah"
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment