Bayan da shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sake nada Bashir Ahmad a a matsayin me bashi shawara ta fannin sabbin kafafen sadarwa, Bashir ya godewa shugaban kasar bisa wannan dama sannan yayi alkawarin aiki tukuru dansauke nauyin dake kanshi.
Daga cikin wanda suka taya bashir murna akwai Sheikh Aliyu Isa Pantami wanda a yanzu shine minsitan Sadarwa da shugaban kamfanin mai na kasa,NNPC Mele Kolo Kyari,kalaman da Kyari yawa Bashir sun mai dadi sosai inda yace zai ajesu dan nunawa 'ya'yanshi.
Muma muna taya bashir murna da Fatan Allah ya taya riko.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment