Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje kenan a wadannan hotunan yayin da ya jewa shugaban sojin Najeriya, Janar Tukur Yusuf Buratai ziyara a gidanshi dake babban birnin tarayya, Abuja.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment