Dan Jihar Borno Ya Sake Sanya Nijeriya Alfahari A Nahiyar Afrika
Suleiman Mohammed Dunoma ya zo na biyu a gasar hada harrufa na Afrika da aka gudanar a kasar Uganda.
Yaron dan garin Maiduguri, dalibi ne a makarantar kwalejin gwamnatin tarayya (FGC) dake garin Maiduguri, jihar Borno.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment