Gwamnan jihar Oyo,Seyi Makinde ya ziyarci wani masallacin juma'a a jihar inda ya bayyana musu shirin gwamnatinshi na rushe masallacin dan ya gina tashar motocin haya.
Saidai gwamnan ya basu tabbacin cewa gwamnatinshi zata bayar da isashshiyar diyya da zata isa a sake gina wani masallavin inda yace kuma wannan aiki bashi da nasaba da takurawa wani addini.
Ya kara da cewa gwamnatinshi na bukatar hadin kan jama'a akan wannan aiki.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment