Inna Lil Laahi wa inna IlaiHi Rajiun!
Allah ya yi wa dan uwan ministan sadarwa Dr. Isa Ali Pantami, wato Ishaq Ali Ibrahim Pantami rasuwa yau Litinin a jihar Gombe.
Dr. Pantami ne ya wallafa rasuwar dan uwan nasa a shafinsa na sadarwa.
Muna addu'ar Allah Ya jikansa.
Ku biyomu a shafukanmu na sada zumunta dan samun labarai masu kayatarwa:
A shafin twitter zaku same mu a @hutudole
A shafin Facebook zaku samemu a @hutudolehausa
Danna nan dan sanin yanda zaku tallata hajarku a shafin hutudole
No comments:
Post a Comment