Pages
(Move to ...)
Shafin Farko
Tuntubi Hutudole:Contact Us
Dangane da Hutudole: About Us
Tallata Hajar ku: Advertise Here
▼
Thursday 22 August 2019
Gwamnati Zata kara kudin wuta
›
Gwamnatin tarayya ta hannun kumar dake kula da wutar lantarki ta kasa zata kara kudin wutar da 'yan Najeriya ke biya daga shekara me...
Na Bar Harkar Fim A Kano Ne Saboda Cin Zarafin Da Ake Yi Wa 'Yan Fim Magoya Bayan Jam'iyyar Adawa>>Nabraska
›
Fitaccen jarumin barkwancin nan na finafinan Hausa, Mustapha Badamasi wanda aka fi sani da Nabraska ya bayyana cewa ya bar harkar fim ...
Yadda wasu sanannun 'yan Najeriya suka yi yunkurin kifar da Gwamnatin Buhari
›
Jami’an Tsaro na SSS sun kalubalanci hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta zartas, inda ta umarci SSS din su tsare dan taratsi Omoyele S...
Ni ba me garkuwa da mutane bane>> inji Wadume da yayi sanadiyyar mutuwar 'yansanda
›
Hamshakin attajiri kuma wanda aka danganta samun kudinsa da irin yadda ya ke karbar kudaden fansa daga mutanen da yayi garkuwa da su y...
Twitter za ta gana da Pogba kan cin zarafin da aka yi masa
›
Kafar sadarwar Twitter za ta gana da dan wasan Manchester United, Paul Pogba biyo bayan zagin cin mutunci da kuma nuna wariyar launin fa...
SANATAN KADUNA: Kotu Ta Kori Karar Shehu Sani
›
Kotun dake sauraron karar zabe ta Majalisar Wakilai dana jiha ta yi fatali da takardar koken da tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya a kar...
Ban San Komai Ba Game Da Ma'aikatar Da Aka Ba Ni Jagoranci, Cewar Sabon Ministan Harkokin Cikin Gida
›
Sabon ministan harkokin cikin gida na, Ogbeni Rauf Aregbesola ya ce ba shi da masaniya kan yadda harkokin ma'aikatar ke tafiya ill...
Abin da ya sa muka kara yawan ministoci>> Buhari
›
Shugaban Kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce sun kara yawan ministoci ne "saboda arzikin kasar ya karu".
Wednesday 21 August 2019
Sabbin ma'aikatun da shugaba Buhari ya kirkiro
›
Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya rantsar tare da baiwa sabbin ministocinshi ma'aikatun da zasu yi aiki a karkashi a yau, Laraba, sa...
Cikakken Sunayen Ministoci Da Wuraren Aikinsu
›
1 Uchechukwu Samson Ogah (Abia) – karamin ministan tama da karafa 2. Muhammadu Bello (Adamawa) – Ministan Abuja 3. God’swill A...
Shugaba Buhari ya ci gaba da zama a matsayin ministan Albarkatun mai
›
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ci gaba da zama a matsayin ministan albarkatun mai inda ya baiwa Timipre Sylva karamin ministan albar...
Sojan Da Ya Bada Umarni Aka Harbe 'Yan Sanda Uku Don Kubutar Da Mai Garkuwa Da Mutane
›
Hotunan gidan da aka kama 'dan ta'adda shugaban masu garkuwa da mutane na jihar Taraba Hamisu Bala Wadume a birnin Kano, da ho...
Wata kila in yi ritaya daga buga kwallo shekara me zuwa>>Ronaldo
›
Tauraron dan kwallon kafar kasar Portugal me bugawa kungiyar Juventus wasa, Cristiano Ronaldo ya bayyana damuwa akan yanda ake ts...
Wani dan ta'adda da aka kama a jihar Katsina ya bayar da labarin yanda jirgin sama ke kai musu makamai
›
Wani matashi dan shekaru 20 da aka kama cikin wanda ake zargi da ayyukan ta'addanci a jihar Katsina me suna Aliyu Musa ya bayyan...
Sabbin hotunan dukan da inyamurai sukawa Sanata Ekweremadu a kasar Jamus sun nuna cewa a gaban 'yansandan kasar abin ya faru
›
Wasu sabbin hotuna da suka bayyana kan jibgar da Inyamurai masu fafutukar kafa kasar Biafra da akewa lakabi da Ipob suka wa tsohon ...
Rikicin Boko Haram zai iya kaiwa nan da shekaru 15 kamin a yi magananinshi>>Obasanjo
›
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana damuwa kan yawan al'ummar Najeriya inda yace bincike ya nuna nan da shekaru 3...
EFCC ta yi wa gidan tsohon Gwamnan Lagos dirar mikiya
›
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya, EFCC ta kai samame gidan tsohon Gwamnan jihar Lagos, Akinwumi Ambode, a wani bangare n...
Miji Da Mata Sun Rasu A Dare Daya A Jihar Neja
›
INNALILLAHI WA INNA ILAHI RAJI'UN Allah ya yi wa Sumayya ita da mijinta rasuwa a daren jiya a garin Minna jihar Niger. Sun kwa...
Bayan barar da bugun daga kai sai Gola da Pogba yayi: Kocin Man United ya fitar da dan wasan da zai rika bugawa kungiyar Fenareti
›
A ranar litinin din data gabatane da dare a wasan da Manchester United ta buga da kungiyar Wolves wanda ya kare da sakamakon kunnen doki...
'Yan Fashi Sun Kashe 'Yan Sanda 6 A Garin Akwanga A Nasarawa
›
Bayanai na nuni da cewa lamarin ya auku ne da yammacin jiya Talata a wani wuri da ake kira da Turanci “Many Have Gone” wato da yawa su...
‹
›
Home
View web version