Pages
(Move to ...)
Shafin Farko
Tuntubi Hutudole:Contact Us
Dangane da Hutudole: About Us
Tallata Hajar ku: Advertise Here
▼
Sunday 26 January 2020
Ronaldo ya kafa Tarihin a wasan da Napoli ta wa Juve 2-1
›
Kungiyar kwallon kafa ta Napoli ta wa Juventus ci 2-1 a wasan da suka buga a daren yau na gasar cin Kofin Serie A na kasar Italia.
Real Madrid ta dare saman Teburin La liga bayan cin Real Villadolid 1-0
›
Kungiyar Real Madrid ta yiwa Real Villadolid ci 1 me ban haushi a wasan da suka buga a daren yau na gasar cin kofin Laliga na kasar Sifa...
Mata ta kai mijinta kara a kotu a Sokoto saboda bai iya gamsar da ita a Gado
›
Wata mata mai sun Adama a jihar Sakkwato ta maka mijinta a kotun Majistre dake karamar hukumar Bodinga a jihar inda ta nemi hakkinta na ...
Hadarin Mota Ya Halaka Mutane Shida A Garin Dass Dake Jihar Bauchi
›
An yi sallar jana'zar mutane shida wadanda suka rasa rayukan su a sanadiyyar hadarin mota da ya rutsa da su akan hanyar su ta zu...
Buhari Ya Bada Umarnin Kaiwa 'Yan Ta'adda Hari A Jihohin Niger, Kaduna Da Zamfara
›
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da izinin tura Jiragen yaki don tallafawa sojoji da 'yan sanda domin dakile matsalar' yan...
Karancin Masu Shiga Jami’o’i Babbar Matsalace A Nijeriya, Cewar Shugaban NUC
›
Shugaban Hukumar Kula da Jami’o’i ta Kasa, Farfesa Abubakar Rasheed ya bayyana cewa akwai gagarimar matsalar da ke neman tunkarar kasa...
Za'a fara shirin fim din da ba'a taba yin irinshi me kyau a Kannywood ba
›
Tauraron fina-finan Hausa, Ali Nuhu, Sarki kenan a wadannan hotunan tare da abokan aikinshi inda ya bayyana cewa sun gama shiri tsaf da ...
Duk da nasan Murdiya aka min amma a matsayinana Musulmi na hakura bazan je Kotu ba>>Abdulmumin Jibrin Kofa
›
BATUN ZABEN KIRU DA BEBEJI TARE DA BAN KWANA An yi zaben Kiru da Bebeji ranar Asabar 25 ga watan Janairun 2020 kamar yadda hukumar...
Mafi yawancin 'yan Najeriya Basu Amfana da Tsarin mu ba>>Mataimakin shugaban kasa, Osinbajo
›
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa duk da kokarin gwamnati na ganin ta tallafawa al'ummar kasarnan, har...
Babban Bankin Nijeriya, CBN Ya Fara Tsorata Da Yawan Bashin Da Najeriya Ke Ciwowa Daga Kasashen Waje
›
Babban Bankin Nijeriya, CBN ya gargadi Najeriya cewa yawan bashin da ake ciwowa da sunan ayyukan inganta tattalin arziki, ya na neman ...
Harin Kunar bakin wake da aka kaiwa Masallaci a Borno ya hallaka mutane 4
›
Harin kunar Bakin Wake ya hallaka mutane 4 a garin Gwoza dake kudancin jihar Borno. Lamarin ya farune a lokacin sallar Asuba inda aka sa...
Ko nawa za'a biyani ba zan iya fitowa a fim ina lalata da mace ba, saidai Kiss da Runguma>>Sani Musa Danja
›
Tauraron fina-finan Hausa,Sani Musa Danja, Zaki ya bayyana cewa a lokacin da ya taso yana son yin rawa da Waka, Mahaifansa sun ce dole y...
Hadiza Gabon ta haskaka a wadannan hotunan
›
Tauraruwar fina-finan Hausa,Hadiza Gabon kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau. Ta bayyana cewa tana sayar har Hijabi.
Na fuskanci matsala har da abokan aikina>>Dansandan da bai taba karbar cin hanci ba
›
Jami'in dan sanda, Francis Erahbor kenan da bai taba karbar rashawa ba a shekaru 29 da yayi yana aikin dan Sanda. A yanzu shine DPO ...
Ana iya kamuwa da cutar Zazzabin Lasa ta hanyar ta hanyar jima'ai>>Masana
›
Wata Likitar dake kula da bangaren ciwon Zazzabin Lasa a Asibitin Koyarwa na jami'ar gwamnatin tarayya dake Jihar Ebonyi,Nnenna Ajay...
Yayan jarumin Fim din Hausa, Kazaza Ya rasu
›
Tauraron fina-finan Hausa, Jazuli Mukaddas Kabara da aka fi sani da Kazaza yayi rashin Yayanshi a yau, inda Za'a yi jana'izarshi...
Kalli Nazir Sarkin Waka nawa matarshi aikin Gida
›
Tauraron mawakin Hausa, Sarkin Wakar Sarkin Kano, Nazir Ahmad kenan a wannan bidiyon inda yake jejjere Takalma, ya bayyana cewa aikin ma...
Man United na neman Dan wasan Najeriya ido Rufe
›
Kungigar kwallon kafa ta Manchester United a neman tauraron dan kwallon Najeriya, Odion Ighalo ido Rufe dan ya maye mata gurbin dan wasa...
Wai me yasa ake amfani da yaren Turanci wajan koyar da Boko a Najeriya?>>Sarkin Kano
›
Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi na II ya koka kan yanda jami'o'in kasarnan ke samar da dalibai wanda basa iya taimakawa ...
PDP Ta Karbe Kujerar Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Kiru Da Bebeji Daga Jihar Kano Daga Hannun Abdulmumin Jibrin Kofa
›
PDP Ta Karbe Kujerar Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Kiru Da Bebeji Daga Jihar Kano Daga Hannun Abdulmumin Jibrin Kofa Ali Datt...
‹
›
Home
View web version